Mustapha Imrana Abdullahi Wani mutum mai shekaru 27 mai suna Yusuf Zubairu ya doki matarsa da Sanda wanda sanadiyyar hakan matar yar shekaru 23 mai suna Fatima Harso ta mutu hat lahira. An dai bayyana cewa Zubairu ya kasa danner fushinsa wanda sanadiyyar hakan ya halaka da matarsa a ranar …
Read More »Daily Archives: December 30, 2021
Sponsored Political Thugs Stormed And Vandalized PDP Congress In Zamfara – PDP Zamfara Chapter
FROM IMRANA ABDULLAHI KADUNA In a statement Signed by the Publicity secretary Abba Bello Oando that available to journalists revealed that, what happened is sad incident because is an act of lawlessness where some unknown youth suspected to be sponsored political thugs, numbering about 300 stormed the venue of PDP …
Read More »Gwamnatin Jihar Jigawa Ta Amince Da Dokar Kisa Ga Duk Wanda Ya Yi Wa Yara Fade
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da kafa dokar yin hukuncin kisa ga duk wanda ya yi wa kananan yara fade. Karkashin sabuwar dokar da Gwamnatin Jihar ta kafa, wadanda aka Yankewa hukuncin yi wa kananan yara fade da suka kasance kasa da shekaru 10 za a …
Read More »BAUCHI LAWMAKER GIVES LIFELINE TO 400 LESS PRIVILEGE ON CHRISTMAS
Bauchi state lawmaker Honourable Musa Wakili Nakwada has distributed food items, clothes and cash worthed over N10 million to people of his constituency mostly the ageing women, youths and other vulnerable people. The member who is representing Bogoro Constituency in Bauchi State House of Assembly,said the gesture …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dokta Ibrahim Datti Ahmad Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Kano na bayanin cewa Allah ya yi wa shugaban majalisar kula da harkokin shari’ar musulunci na kasa (SCSN) Dokta Ibrahim Datti Ahmad Rasuwa an kuma yi Jana’izarsa a Kano. Mai sharkatu 83 wanda kuma Likita ne, ga shi …
Read More »