MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an yi bikin ranar ma’aikata kamar yadda aka saba a kowace shekara an gudanar da addu’o’in neman ci gaba da taimakon Allah a masallaci da Coci a Jihar Kaduna. Kamar dai yadda muka kawo maku rahoton cewa a ranar …
Read More »Daily Archives: April 29, 2022
NA FITO TAKARA DOMIN JAMA’A NE – SARDAUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI HONARABUL Usman Ibrahim ( Sardaunan Badarawa) ya bayyana cewa ya fito takara ne domin taimakawa rayuwar dimbin al’umma ta inganta. Honarabul Usman Ibrahim ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan an kammala tantance shi a matsayinsa na dan takarar …
Read More »