Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya gabatar da kasafin kudi na Naira miliyan 163,155,366,000 ga majalisar dokokin jihar domin tantancewa a kasafin kudin shekarar 2023. A cewar Gwamna Buni, an yi wa kasafin kudin lakabin ‘Kasafin kammala ayyuka da inganta tattalin …
Read More »Monthly Archives: November 2022
AN YI WA MARIGAYI BALARABE MUSA ADDU’AR CIKA SHEKARU 2 DA RASUWA
Daga Imrana Abdullahi Dokta Ibrahim Balarabe Musa, madakin kaya Walin Guga kuma Dulban Kilba, babban dan marigayin ne,jim kadan bayan kammala addu’ar cewa ya yi da jama’a Za Su Yi Kamarsa marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, Da An Zauna Lafiya, domin mafi yawan lokuta ma hatta kudin da ya dace …
Read More »Tolerance day 2022. Nigerian pastor honored teenager that memorise and write Qur’an offhand
….while equipping the Arabic school with latest learning materials As part of this year activities to mark world international tolerance day celebration, pastor yohanna buru, the general overseer Christ evangelical and life intervention ministry sabon Tasha has honored the youngest teenager in Arabic school in a remote village of kaduna …
Read More »GIRGIZAR KASA TA KAMA PDP A ZAMFARA DAN TAKARAR MAJALISA YA KOMA APC
Daga Imrana Abdullahi Kwanaki biyar bayan dan takarar majalisar dokokin Jihar Zamfara a mazabar Gusau II, Alhaji Ibrahim Mada ya yaga satifiket dinsa na shaidar cin zabe domin tsayawa takara wanda aka bashi karkashin PDP bayan ya canza sheka zuwa APC, sai ga kuma wani da zai tsaya takara daga …
Read More »ZAMFARA PDP IN A SERIOUS POLITICAL TSUNAMI AS HOUSE OF ASSEMBLY CANDIDATES EXIT TO APC
Five days after the former PDP Gusau ll House of Assembly candidate, Alhaji Ibrahim Mada tore his certificate of return issued to him as the PDP candidate and defected to APC, his Talata Mafara North Counterpart has also joined the wave of political tsunami sweeping off PDP as their sponsored …
Read More »ALLAH YA YI WA MAHAIFIYAR FARFESA IBRAHIM MALUMFASHI RASUWA
Allahbya yi wa Mahaifiyar Farfesa Ibrahim Malumfashi rasuwa. Za a yi allar Jana’izarta a Masallacin Shaikh Jafar da ke Unguwar Dosa Kaduna.
Read More »No attack on Kaduna-Abuja Road
The attention of the Kaduna State Government has been drawn to a widely circulated message raising alarm on an alleged blockade of the Kaduna-Abuja road by bandits. Ina statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner,Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State and made available to news men …
Read More »PDP HAS AGAIN MISSED ANOTHER BIGWIG IN SOKOTO AS ABDULMUTALIB ABDULLAHI YELLOW BIDS FAREWELL TO THE PARTY, SAYS APC IS THE PARTY TO BEAT:
Towards the forhcoming Nigeria’s general elections, APC in Sokoto State has continued to garner more support from all nooks and crannies of the state as many PDP loyalists are dumping the party for APC. In a statement Signed by Bashar Abubakar. S.A Media to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko …
Read More »PDP WOMEN WING IN SOKOTO JOLTED AS SOME KEY ACTORS IN THE PARTY LEFT FOR APC:
Wife of the APC Gubernatorial Candidate in the state, Hajiya Fatima Ahmad Aliyu Sokoto, has received some PDP women leaders into APC who defected alongside hundreds of their followers. In a statement Signed by Bashar Abubakar. S.A Media to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko and available to news men …
Read More »Dattawan PDP Zamfara sun roki Ayu da ya sanya baki akan matsalar su da dan takarar Gwamna
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gamayyar kungiyar Dattawan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara sun yi kira ga shugaban jam’iyyar na kasa Dokta Iyorchia Ayu da ya Sanya baki domin ceton jam’iyyar daga cikin halin da ta shiga. Sun dai bayyana hakan ne a cikin wata takardar da suka raba wa manema labarai …
Read More »