Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun It is with sublime submission to the will of Allah (SWT) that I announce the death of my precious elder brother, Alhaji Muhammadu Bello, Wazirin Tambuwal, (the Vizier of Tambuwal). The octogenarian, who died Tuesday evening …
Read More »Yearly Archives: 2022
Troops engage terrorists, neutralize one, rescue eight citizens in Chikun LGA, rescue eight people.
– Troops foil attack, neutralize one terrorist in Igabi LGA – Attack foiled, terrorist neutralized in Giwa LGA. Military authorities have reported to the Kaduna State Government that troops engaged and repelled terrorists during operations in Chikun and Igabi local government areas. According to the …
Read More »Kungiyar Noman Zamani Za Ta Horas Da Mutane 1,300 Su Samar Da Kaji Miliyan 125 Kowace Shekara
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kungiyar Noman zamani ta kasa ta bayar da tabbacin cewa za su samar da ingantaccen tsarin da zai bayar da damar samar da Kaji a kowace Shekara guda miliyan 125 a duk fadin Najeriya da Jihar Bauchi da ke arewacin tarayyar Najeriya. Da yake gabatar da jawabinsa …
Read More »BURI NA GINA SABUWAR JIHAR ZAMFARA DA KOWA ZAI YI ALFAHARI DA ITA- GWAMNA MATAWALLE
Daga IMRANA ABDULLAHI Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa babban kalubalen da ke gaban duk wani ma’aikacin Gwamnatin Jihar Shi ne yin aiki tukuru bisa tsarin bin doka da ka’ida domin ciyar da Jihar gaba. Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya tabbatar da cewa kalubalen da …
Read More »The Task Ahead Of Us Is To Redouble Our Efforts Toward Building New Zamfara State – Matawalle
FROM IMRANA ABDULLAHI The Governor of Zamfara State Mohammad Bello Matawalle has said that as they entered the midterm of his administration, the task ahead of them is that of multiplying their efforts toward building a new Zamfara State. The Governor revealed this during an opening ceremony of a five …
Read More »VP inaugurates Zulum, other Governors in Committee for Blue Economy
The Vice President, Professor Yemi Osinbajo on Monday inaugurated 10 Governors, including Governor Babagana Zulum and some Federal officials as members of the National Blue Economy Project Committee. Governors of Rivers, Lagos, Delta, Akwa Ibom, Ogun, Ondo, Cross River, Bayelsa, and Edo States, as well as Ministers of Foreign Affairs, …
Read More »PDP Governors Forum Resolutions
COMMUNIQUE ISSUED BY THE PDP GOVERNORS’ FORUM AT THE END OF THEIR MEETING IN PORT HARCOURT, RIVERS STATE, JANUARY 17, 2022. The PDP Governors’ Forum held its regular meeting crucial to the sustenance of our Democracy on Monday, 17th January, 2022, at the Rivers State Government House, Port Harcourt, …
Read More »SANATA ORJI KALU YA SHAWARCI MOHAMMED ABACHA YA SHIGA APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI TSOHON GWAMNAN JIHAR BAYELSA KUMA SANATA A TARAYYAR NAJERIYA ORJI OZUR KALU YA YI KIRA GA MOHAMMAD SANI ABACHA, DA GA TSOHON SHUGABAN NAKERIYA DA YA SHIGA CIKIN JAM’IYYAR APC. SANATA ORJI KALU DAI YA WALLAFA HOTUNAN ZIYARAR DA MOHAMMAED ABACHA YA KAI MASA A GIDANSA DA …
Read More »ALLAH YA BA NAJERIYA IKON MAGANCE MATSALOLIN TSARO
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI WANI JIGO A HARKOKIN SIYASA A JIHAR KATSINA ALHAJI RABI’U LAWAL MASKA DA AKE YI WA LAKABI DA RABE MELA, YA BAYYANA GAMSUWA DA IRIN YADDA SHUGABA MUHAMMADU BUHARI KE KOKARIN GANIN YA WARWARE MATSALAR TSARO A TARAYYAR NAJERIYA. ALHAJI RABE MELA, YA BAYUANA …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Ta Kashe Biliyan 2 A Kan Bunkasa Sana’o’i – Tambuwal
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce Gwamnatinsa a yan shekarun da suka gabata ta kashe naira biliyan biyu (2) a harkar bunkasa sana’o’i a Jihar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun mashawarci na musamman a kan harkokin kafafen …
Read More »