As the world commemorates 2021 World Polio Day with the theme, “One Day. One Focus: Ending Polio – delivering on our promise of a polio-free world’’, a group, Journalists Initiative on Immunization Against Polio, (JAP), in collaboration with the World Health Organization, (WHO), and other partners on Sunday 24 …
Read More »Zulum Inspects 5 Multi-Billion Naira Projects
… Gives CBDA’s Irrigation Packs to 120 Alau Farmers Governor Babagana Umara Zulum on Sunday assessed five capital multi-billion naira projects ongoing in Maiduguri and neighboring Jere Local Government Area. The five projects include: new trailer park, flyover at the customs roundabout, a dual carriage way from custom to …
Read More »Kadade Ne Ya Fi Cancantar Zama Shugaban Matasan PDP Na Kasa – ASMEFO
Hadaddiyar kungiyar ‘yan Arewa masu amfani da sabbin kafafen yada zumunta don yada angizon jam’iyyar PDP a Arewa, wato Arewa Social Media Forum for PDP ta bayyana goyon bayanta ga takarar Hon. Muhd Kadade Suleiman a matsayin shugaban matasan jam’iyyar PDP na kasa. Shugaban kungiyar na kasa Alhaji Yusuf Abubakar …
Read More »Ibrahim; the Sun award and matters arising
By David Onmeje The Sun Publishing Limited, publishers of The Sun newspaper is one of Nigeria’s leading generational news tabloid. Within a short time of its operations, the medium carved a niche for itself in credibility and media excellence in the industry. Therefore, The …
Read More »Ina Goyon Bayan Tsarin Zaben Yartinke (Kato- bayan Kato) Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen dan siyasa da ke fafutukar tabbatar da adalci daga karamar hukumar Kaduna ta Kudu cikin Jihar Kaduna Alhaji Muhammad Aliyu Waziri, da ake wa lakabi da Dan marayan Zaki ya bayyana cewa tsarin zaben Yartinke wato kato bayan kato ne zai yi wa talaka adalci …
Read More »NTI restates commitment to the production of Quality, Better and Responsible Teachers
Prof. Musa Garba Maitafsir, the Director and Chief Executive of the National Teachers’ Institute (NTI) Kaduna, has said that the Institute’s mandate is the production of quality, better, responsible and modern-oriented teachers in the country. Maitafsir made the disclosure on Friday in Maiduguri, Borno State, at the closing of …
Read More »Kwamitin Sasanta Yayan APC Ya Isa Jihar Kano
Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin tabbatar da yin sasanci tsakanin yayan jam’iyyar APC reshen Jihar Kano ya isa Jihar Kano inda har ya fara gudanar da zamansa a yau Asabar domin aiwatar da aikinsa na tsawon kwanaki uku. Kwamitin karkashin jagorancin shugabansa Dokta Tony da kuma sakataren Kwamitin Dokta Aminu Waziri …
Read More »Muna Neman A Bude Layukan Waya – Tambuwal
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sun rubutawa ma’aikatar kula da harkokin Sadarwa ta kasa da ta bude masu layukan wayar salula da can kwanan baya aka rufe domin jami’an tsaro su samu sukunin aiwatar da ayyukansu na yaki da yan bindiga. …
Read More »Goronyo attack: Zulum, Yahaya visit Sokoto as NEGF’s Reps; donate N20m
Governor Babagana Umara Zulum who is the Chairman of the Northeast Governors’ Forum, alongside Governor Inuwa Yahaya of Gombe State, were in Sokoto on Saturday, for condolence and solidarity visit to Governor Aminu Waziri Tambuwal over a recent attack on Goronyo market by bandits, which left about 40 dead. …
Read More »Barnar Da Obasanjo Ya Yi Wa Arewacin Najeriya Sai An Shekara 100 Ba A Gyara Ba – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Fitaccen dan kasuwa kuma mai fafutukar kare hakkin jama’a dan asalin Jihar Katsina mazaunin Kaduna Dokta Mahadi Shehu, shugaban kamfanin rukunin kamfanonin Dialque, ya bayyana irin Barnar da Obasanjo ya yi wa yankin arewacin Najeriya da cewa sai yan arewa sun yi shekaru Dari (100) ba …
Read More »