For upgrading Squatter and Slum Settlement Areas in Kaduna Metropolis, Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) has commenced the processing of building permission in Rigasa District. In a statement Signed by Nuhu Garba Dan’ayamaka (Public Relations Executive, PRE), KASUPDA, made available to news men revealed that. …
Read More »NUJ KADUNA STATE CONGRATULATES COUNCIL CHAIRMAN OVER COURT RULING.
Following the Monday decision by a magistrate court sitting in Barnawa,Kaduna south local government area of Kaduna state affirming the electoral victory of the Kaduna state council Chairman of the Nigeria Union of Journalists (NUJ),Comrade Asma’u Yawo Halilu,the council wishes to welcome the decision of the court while also …
Read More »Dankishin Kasa Ya Daura Tutar Najeriya A Kan Gidansa
Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan kishin kasa da ke zaune a cikin garin Kaduna arewacin tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su rika Sanya batun kishin kansu da kasarsu a gaba a koda yaushe domin komai ya kara inganta. Mai kishin kasar ya ce saboda irin kishin da yake …
Read More »Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Sayar Da Takin Zamani Na Shekarar 2022 Kan Naira Dubu 13 Kowane Buhu A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni a ya kaddamar da sayar da takin zamani da rarraba taki ga manoma a 2022 da rangwamen da za a siyar da shi akan Naira 13,000 kan kowanne buhu a wani bangare na kudirin farfado da aikin noma don …
Read More »APC REJOICES WITH MUSLIM UMMAH ON THE NEW ISLAMIC YEAR 1444 AH
Following sighting of the new moon of Muharram, the All Progressives Congress (APC) rejoices with the Muslim Ummah in Nigeria and congratulates them on the beginning of the new Islamic year 1444 AH. In a statement Signed by Barr. Felix Morka National Publicity Secretary All Progressives Congress (APC) …
Read More »Sabuwar Shekarar Musulunci 1444 AH: Ku Ci gaba da yin addu’a, Hadin Kai Da Taimakon Juna Domin Kasar mu Ta Ci Gaba – Ayu Ya Shawarci Al’ ummar Musulmin Nijeriya
Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dakta Iyorchia Ayu ya yi kira ga daukacin al’ummar Musulmi a tarayyar Najeriya da su yi amfani da lokutan bikin sabuwar shekarar Musulunci wajen aiwatar da abubuwan da za su sanya gobensu ta yi kyau tare da inganta hadin kai. Ya shawarce su da …
Read More »Honarabul Isa Ashiru Kudan Ya Taimakawa Yan Sa Kai Na Yankin Keke
Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a jam’iyyar PDP honarabul Isa Ashiru Kudan ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna da su ci gaba da yin addu’o’in neman samun maganin matsalar tsaron da ke kara tabarbarewa a fadin Najeriya baki daya. Isa Ashiru ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Boko Haram: Zulum visits Chad to honour 6,000 multinational forces
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, was at the headquarters of Multi-National Joint Task Force (MNJTF) in N’Djamena, Chad, to honour over 6,000 gallant soldiers. The soldiers were honoured at a medals parade held by the MNJTF to celebrate over 6,000 troops for their gallantry in the fight against …
Read More »Majalisar ZartaswarJihar Yobe Ta Amince Da Ware Naira Biliyan 7.7 Don Gudanar Da Muhimman Ayyuka.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Majalisar zartaswar jihar Yobe ta amince da ware kudi Naira biliyan 7, 771,564,656.32 domin gudanar da wasu manyan muhimmancin ayyuka a jihar. Gwamnan jihar Mai Mala Buni ne ya jagoranci taron a fadar gwamnati dake Damaturu ranar Alhamis. Da yake zantawa …
Read More »Zulum gifts N5m to Borno almajiri who fabricated ‘hand tractor’
Governor Babagana Umara Zulum yesterday, Wednesday, gifted the sum of five million Naira (N5m) to support the innovative skills a talented almajiri in Borno State, who fabricated a farming plough machine, manually pushed for tilling of farmlands towards planting. Ploughs are usually attached to tractors, other means of transport, …
Read More »
THESHIELD Garkuwa