Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan jahar Zamfara Hon Bello Muhammad Mutawalle ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J Mohammed a garin New York don tattaunawa akan hanyoyin samar da agaji na gaggawa ga jahar Zamfara, mussaman akan lamarin tsaro da bunkasa sha’anin lafiya da …
Read More »Borno’s 50 megawatts plant work to begin soon, Zulum explains at Maiduguri town-hall
A 50 megawatts gas power plant being funded by the Nigerian National Petroleum Corporation, NNPC, will soon be on stream to electrify parts of Borno State, Governor Babagana Umara Zulum has explained. Speaking on Thursday at a town hall meeting on insurgent attacks on power and telecommunications equipment organized …
Read More »An Kaddamar Da Bayar Da Horo Ga Jami’an JTF A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin harkar tsaron lafiya da dukiyar jama’a sun inganta rundunar hadin Gwiwa ta JTF reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Shehu Usman Dan Tudu ta kaddamar da bayar da horo na kwanaki biyar ga jami’anta dari biyar (500), da nufin samun kwarewa su bayar da gudunmawarsu …
Read More »Food security: Zulum to fund Maiduguri flour mill for full capacity production
… Gives largesse to N-power youths … Returns to monitor changes at Ramat Polytechnic As part of efforts to increase public access to food items in Maiduguri and other parts of Borno, the State Governor Babagana Umara Zulum is ready to pump money into the Maiduguri flour …
Read More »Muna Goyon Bayan Luguden Da Ake Yi Wa Yan Ta’adda – Gwamna Tambuwal
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Salkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa ya na goyon bayan irin Luguden Wutar da ake yi wa yan Ta’adda a halin yanzu. Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyon da ya tattauna da kafar yada labarai …
Read More »Borno: Zulum Suspends Ramat Poly’s Entire Management after surprise visit to alma mater
… Ministry takes over admin for six months …. To Release Students Scholarships Soon During a surprise visit, Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Tuesday suspended the entire management of the state owned Ramat Polytechnic in Maiduguri, for a period of six months. Zulum …
Read More »2023: Mun Amince Da Kalaman Kungiyar Dattawan Arewa, Cewa Shugabanci Ya Ci Gaba Da Zama A Arewa
Mustapha Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyin fafutukar kare muradun mutanen arewacin Najeriya, CNG sun bayyana goyon bayansu da irin kalaman kungiyar Dattawan arewacin Najeriya ke yi, ta hannun mai magana da yawun kungiyar, Dokta Hakeem Baba – Ahmad cewa yankin arewacin Najeriya zai yi amfani da karfin kuri’ar da yake da …
Read More »2023: CNG backs NEF, says North retains power
The Coalition of Northern Groups, CNG has thrown its weight behind the remarks by Northern Elders Forum spokesman, Hakeem Baba-Ahmed hinting that the northern region would use its voter superiority to retain political power at the centre beyond 2023. Baba-Ahmed made the remarks at the Ahmadu Bello University Zaria on …
Read More »2023 : Arewacin Najeriya Ba Na Sayarwa Ba Ne – Dattawan Arewa
Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’i Adalin Mutum Ne – Mamadi
Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul Muhammad Abubakar Mamadi daga karamar hukumar Igabi, ya bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i da cewa mutum ne da ke son yi wa kowa adalci domin kwalliya ta biya kudin Sabulu. Muhammad Abubakar Mamadi ya bayyana hakan ne lokacin da yake yi wa …
Read More »