Home / andiya (page 298)

andiya

Gwamnan Zamfara ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya don taimakawa akan sha’anin tsaro da lafiya.

Mustapha Imrana Abdullahi     Gwamnan jahar Zamfara Hon Bello Muhammad Mutawalle ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J Mohammed a garin New York don tattaunawa akan hanyoyin samar da agaji na gaggawa ga jahar Zamfara, mussaman akan lamarin tsaro da bunkasa sha’anin lafiya da …

Read More »

An Kaddamar Da Bayar Da Horo Ga Jami’an JTF A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin harkar tsaron lafiya da dukiyar jama’a sun inganta rundunar hadin Gwiwa ta JTF reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Shehu Usman Dan Tudu ta kaddamar da bayar da horo na kwanaki biyar ga jami’anta dari biyar (500), da nufin samun kwarewa su bayar da gudunmawarsu …

Read More »

2023: CNG backs NEF, says North retains power

The Coalition of Northern Groups, CNG has thrown its weight behind the remarks by Northern Elders Forum spokesman, Hakeem Baba-Ahmed hinting that the northern region would use its voter superiority to retain political power at the centre beyond 2023. Baba-Ahmed made the remarks at the Ahmadu Bello University Zaria on …

Read More »

Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’i Adalin Mutum Ne – Mamadi

Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul  Muhammad Abubakar Mamadi daga karamar hukumar Igabi, ya bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i da cewa mutum ne da ke son yi wa kowa adalci domin kwalliya ta biya kudin Sabulu. Muhammad Abubakar Mamadi ya bayyana hakan ne lokacin da yake yi wa …

Read More »