…Sun Ce Shugaba Ne Abin Koyi,Mai Kokarin Hada Kan Al’umma Jam’iyyar PDP ta kasa ta taya tsohon shugabansu kuma wanda ya yi Gwamnan jihar kaduna har karo biyu, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, murnar ranar haihuwarsa da ya cika shekaru 66 a duniya. Sanata Makarfi dai kwararren ma’aikaci ne da ya …
Read More »Acceptance Speech As A Director General – Abdul- Azeez Suleimaneral ADC
As delivered by Abdul-Azeez Suleiman to my appointment as Director General of the African Democratic Congress, ADC campaign on 6, August, 2022 One of the most important aspects of the coming round of fresh elections in Nigeria is the possibility of deciding by popular vote, on the person …
Read More »ZA MU KAFA GWAMNATIN HADIN KAN KASA – MICHEAL AYUBA AUTA
…..Ta hanya ta Mutane Sama Da 300 Sun Samu Miliyoyin naira DAGA IMRANA ABDULLAHI An kira ga dimbin matasan Najeriya da su tabbatar da bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyyar Lebo ( Labour party) da za ta Ceci tarayyar Najeriya daga halin da take ciki. Injiniya …
Read More »SARDAUNAN FUNTUWA ALHAJI AKILU HASSAN YA YI KIRA GA AL’UMMA SU TASHI TSAYE WAJEN YIN ADDU’O’I
Daga Abdullahi Sheme Alhaji Akilu Babaye Daraktan kamfanin rukunin NAK kuma Sardaunan sarkin Maskan katsina hakimin funtuwa da ke jahar katsina ya yi kira ga dukkan jama’ar kasar nan musamman na karamar hukumar funtuwa dasu dage da addioi domin samun zaman lafiya da Damina mai albarka. Ya yi wannan kiran …
Read More »RASHIN KISHIN KASA KE HAIFAR DA KASHE KASHE, SATAR JAMA’A – DAN MARAYAN ZAKI
DAGA IMRANA ABDULLAHI AN Bayyana matsalar rashin kishin kasa da cewa shi ne ke haifar da matsalar tsaron da ta kai ga Satar jama’a da kashe kashe a Najeriya. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri, da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ne ya bayyana …
Read More »KATIN ZABE YA FI BINDIGA – ALIYU WAZIRI
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana katin zabe da cewa wani muhimmin makami ne da ya fi karfin bindiga. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna kuma Dujuman Buwari da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da kafar yada bidiyo …
Read More »An Yi Addi’oin Musamman Domin Samun Zaman Lafiya A Katsina
A ranar Litinin din da ta gabata ne 1 ga watan Augusta shekara ta 2022 a ka gudanar da addi’oi na musamman a kananan hukumomin Funtuwa da Dandume da Bakori da Danja da karamar hukumar Sabuwa da ke Jihar katsina domin samun zaman lafiya da walwalar jama’a Dalilin wannan taron …
Read More »Zulum visits 10 farms in four LGs, asks farmers problems
… Explains FG’s fertilizer ban in Borno … Promises liquid fertilizer Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, on Wednesday toured 10 farmlands in the outskirts of four local governments: Maiduguri Metropolitan Council, Jere, Mafa and Dikwa to monitor farming activities. During the separate unscheduled visits, Zulum, a …
Read More »Za A Iya Samar Da Sabuwar Najeriya – Injiniya – Micheal Auta
Imrana Abdullahi An bayyana jam’iyyar Lebo a matsayin wadda za ta tabbatar da samar da sabuwar Najeriya domin ci gaban kasa tare da al’ummarta baki daya. Injiniya Micheal Auta, wanda ke takarar neman zama dan majalisar Dattawa daga yankin Kudancin Kaduna, ya bayyana hakan a wajen wani gagarumin taron yayan …
Read More »NBA Sokoto seeks postponement of SPIDEL Confab
The Sokoto State Chapter of the Nigerian Bar Association ( NBA), has called for the postponement of the association’s 2022 SPIDEL Conference. It has also demanded an immediate refund of the registration fees paid by its members for the aborted conference earlier scheduled to hold in the state. This …
Read More »
THESHIELD Garkuwa