“Sakacin Shugaban Kasa Buhari Dangane Da Magance Matsalar Tsaro A Najeriya, Ishara Ce Dake Da Darasi A kan Bai Iya Samarwa Yan Najeriya Makoma Mai Kyau” – Inji Sanata Iyorchia Ayu Shugaban jam’iyyar PDP na kasa Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu ya baiyana rashin gamsuwa tare …
Read More »My life is in danger – Hassan Mohammed
As at 11.09 pm while I was in bed sleeping, the leader of an NGO,Shettima Yerima called me with the number 0803 3266468 on 11th of December ,2021. I was surprised ,calling me at odd hours ,coupled with the sadness of that Saturday being the day my colleague who …
Read More »Tsaro: Shin Arewacin Najeriya Da Masu Mulki Sun Gaza
Mustapha Imrana Abdullahi Fitaccen mai fafutukar kwato yancin al’ummar Najeriya kuma shugaban kwamitin Amintattun gamayyar kungiyoyin Arewa masu zaman kansu Alhaji Nastura Ashir Sherif ya bayyana sakamakon gazawar da masu mulki suka yi a halin yanzu na su sauke nauyin da ya rataya a wuyansu wajen kare lafiya da dukiyar …
Read More »APC Zamfara State Resolutions
COMMUNIQUÈ ISSUED AT THE END OF THE MAIDEN MEETING OF THE ALL PROGRESSIVES CONGRESS (APC), ZAMFARA STATE CHAPTER WHICH HELD AT THE PARTY’S STATE HEADQUARTERS, ALONG SOKOTO BT-PASS ROAD, GUSAU ON 9TH DECEMBER, 2021 The Zamfara State Chapter of the All Progressives Congress today held its maiden Executive Meeting …
Read More »Al’ummar Jihar Kaduna Sun Koka Bisa Kamawa Da Tsare Kwamandan CJTF Na Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi A wani gagarumin taron manema labarai da rundunar Civilian Joint Task Force (CJTF) suka kira a babban ofishinsu da ke Rigasa sun koka wa Gwamnatin Jiha, Jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a kan lamarin tsaro da su Sanya baki domin sakin babban Kwamandan masu …
Read More »Gwamna Tambuwal Ya Dakatar Da Harkokin Gwamnati, Ya Ziyarci Wuraren Da Yan Bindiga Suka Kai Hari
… Ya Jajantawa Wadanda Aka Kai Wa Harin – Ya bayyana irin taimakon motoci dari biyar “500” da ya ba hukumomin tsaro. Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya dakatar da ayyukan Gwamnatin jahar kacokan a karo na biyu a ranar Alhamis inda ya ziyarci garin Sabon …
Read More »Gwamna Tambuwal Ya Dakatar Da Harkokin Gwamnati, Ya Ziyarci Wuraren Da Yan Bindiga Suka Kai Hari
… Ya Jajantawa Wadanda Aka Kai Wa Harin – Ya bayyana irin taimakon motoci dari biyar “500” da ya ba hukumomin tsaro. Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya ranar Alhamis ya ziyarci garin Sabon Birni domin yin ta’aziyya iyalan wadanda suka …
Read More »Da Dumi dumi: Yan Bindiga Sun Halaka Kwamishinan Kimiyya Da Fasaha Na Jihar Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Katsina na cewa an halaka kwamishinan ma’aikatar kimiyya da fasaha ta Jihar Katsina Dokta Rabe Nasir. An dai kashe kwamishinan ne a cikin gidansa da ke rukunin gidaje na Fatima Shema a cikin garin Katsina. Wata majiya daga bangaren iyalan marigayin …
Read More »Kadpoly Stakeholders’ Forum at war with NBTE Boss over undue interferences
. Between the Executive Secretary National Board for Technical Education (NBTE), Professor ldris Mohammed Bugaje and Kaduna Polytechnic Stakeholders’ Forum, is a fight to finish. Kadpoly stakeholders forum in a statement signed by it’s Chairman and Secretary Malam Musa Muhammad and Mr Joseph Kazachan, accused the NBTE boss Prof. Bugaje …
Read More »SOSG Condoles Gidan Bawa Victims, Fine Tuning Strategies To Forestall Future Occurrence
Contrary to speculations that over 40 people lost their lives in a bandits attack on a 42-seater bus traveling to Kaduna on Monday, facts have emerged that only 23 people lost their lives during an attack at Gidan Bawa village in Isa local government area of Sokoto state. Security …
Read More »
THESHIELD Garkuwa