KDSG Security Update: The Kaduna State Government has received a report of killing and counter killing in Jema’a local government area of the state. The state government condemns these attacks and the loss of lives and has directed security agencies to investigate and arrest all persons involved in the …
Read More »We’ll never accommodate APCs’ zoning agreement – Arewa Group to Fashola
Arewa Consultative and Synergy Congress (ACSC), said that a recent call by the Minister of Works and Housing, Babatunde Fashola on zoning of the presidential ticket to the south, as a lash across the face of a hungry man, noting that since inception, the Nigeria’s 22 years democracy has never …
Read More »Fitaccen Dan Kwallon Kafa Diego Maradona Ya Mutu Yana Da Shekaru 60
Imrana Abdullahi Fitaccen dan wasan kwallon kafan kasar Argentina ya mutu kamar yadda rahotanni suka fito daga kasar ta Argentina. Kamar yadda wata jarida daga kasar mai suna Clarin,ya mutu ne sakamakon matsalar nunfashi da ya samu a cikin gidansa. Mutuwar tasa tazo ne sati biyu bayan …
Read More »Tsohon Shugaban Kasar Nijar Tandja Mamadou Ya Rasu
Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwa ce da aka karanta a kafar talabijin ta gwamnatin jamhuriyar Nijar ta bayyana rasuwar tsohon shugaban kasar malam Tandja Mamadou. Tuni dai gwamnatin kasar karkashin jagorancin shugaban Issoufou Mahamadou ta mika sakon ta’aziyarta ga ‘yan kasar da iyalan tsohon shugaban kasar tare da ayyana …
Read More »2023 :An Kai El- Rufa’I Kotu
Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin matsuwar da wadansu mutane suka yi domin ganin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya tsaya takarar neman shugabancin Nijeriya a shekarar 2023 yasa wadansu mutane suka kai shi kotu. Su dai wadanda suka kai shi kotun sun ce sun yi hakan ne domin …
Read More »Har Yau Babu Labari Game Da Babawuro Tofai
Mustapha Imrana Abdullahi Tun da masu Garkuwa da mutane suka kama dan uwan ministan aikin Gona mai suna babawuro Tofai ya zuwa yanzu dai babu wani labari a game da inda yake ko wani muhimman sahihin bayani a kan hakan. Babawuro Tofai dai shi ne mai rikon …
Read More »YA AKA YI DA KAYAN TALLAFIN JIHAR KATSINA NA KORONA?
Mu’azu Hassan @Katsina City News Kwanakin baya Nijeriya ta shiga wani yanayi na wata zanga-zanga da ake kira ENDSARS daga baya ta rikide ta zama tarzoma, kisa, fasa shaguna da kone-kone. Daya daga cikin abin da ya dauki hankalin duniya shi ne yadda aka rika fasa wasu sito-sito na …
Read More »Yan Bindiga Sun Sace Dan Uwan Ministan Aikin Gona
Imrana Abdullahi Wadansu yan bindiga a ranar Litinin da safe sun kutsa kai gidan iyalan ministan Ma’aikatar aikin Gona Alhaji Sabo Nanono, inda sula to Awon gaba da dan uwansa mai suna Babawuro Tofai. wani makusancin ministan, mai suna Umar Wali ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya …
Read More »Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya
Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya Imrana Abdullahi Sanarwar da Daraktan Sashen Yada Labarai na jami’ar Ahmadu Bello Zaria Malam Auwalu Umar ya fitar a yammacin Litinin din na cewa a safiyar Litinin din da misalin karfe 12.50 na dare masu garkuwa …
Read More »Babbar Kotun Tarayya Da Ke Abuja Ta Tura Sanata Ndume Gidan Yari
Babbar Kotun Tarayya Da Ke Abuja Ta Tura Sanata Ndume Gidan Yari Mustapha Imrana Abdullahi Babbar Kotun tarayya ta bayar da umarnin kai Sanata Ali Ndume gidan maza da ke Unguwar Kuje Abuja saboda kasawar sanatan ya kawo mutum da kotun ke nema. Shi dai Sanata Ali Ndume ya tsayawa …
Read More »