Media Group appoints NAN DEIC, Mani, as Patron A Media Group, Arewa Media Writers (AMW), has appointed a Deputy-Editor-In-Chief ( DEIC), of the News Agency of Nigeria ( NAN), Bashir Rabe Mani, as one of its Patrons. The Appointment Letter was presented to Mani, who is also the …
Read More »SEMA Visits NUJ Kaduna
Kaduna State Emergency Management Agency SEMA, is to embark on agressive Media campaigns to prevent dry season disasters in the state. Executive Secretary of the Agency, Mallam Abubakar Hassan stated this while on a courtesy visit to the Kaduna State Council of the Nigeria Union of Journalists. …
Read More »Kaduna Marathon Lista Road To Be Closed On Saturday
KDSG rallies residents for Kaduna Marathon, lists road to be closed on Saturday Ahead of the maiden edition of Kaduna Marathon scheduled for Saturday, 21st November 2020, the Kaduna State Government has urged to citizens participate in the race and to support the runners and officials involved. The government …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE VISITS SICK CAMPAIGN COORDINATOR ALHAJI LAWALI SIDDI
His Excellency, the Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today visited his Bungudu Local Government Campaign Coordinator Alhaji Lawali Siddi Bungudu Popularly known as Dan-Kota at his residence in Bungudu town who has been ill for over six months now. Governor Matawalle instantly directed his …
Read More »Marigayi Balarabe Musa Mutum Ne Mai Gaskiya Da Aiki Tukuru Domin Ci Gaban Kasa
Imrana Abdullahi An Bayyana tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, a matsayin mutum mai Gaskiya, Juriya da rikon Amana. Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna Alhaji Lawal Sama’ila Yakawada ya bayyana hakan lokacin da yazo gaisuwar rasuwar marigayin a gidansa da ke layin Aliyu Turaki …
Read More »An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Yi wa 1 Rauni A Zariya
An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Jiwa 1 Rauni A Zariya Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Zariya na cewa wadansu yan bindiga da ya zuwa yanzu ba a san ko su wanene ba sun sace wani babban Malamin makarantar Nuhu Bamalli Injiniya Bello Atiku da yara …
Read More »Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji
Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna Mista James Bawa Magaji ya bayyana cewa a lokacin da za su fita daga gidan Gwamnati hatta wayoyinsu na hannu da aka ba su domin yin aiki sai da aka karbe. …
Read More »Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman
Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman Imrana Abdullahi Dan majalisar Wakilai ta tarayya mai wakiltar karamar hukumar Kaduna ta Arewa honarabul Sama’ila Suleiman ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Sama’ila Suleiman ya ce hakika daya da daya idan za a …
Read More »Zamu Mayar Da Martanin Da Mutum Ba Zai Iya Mayarwa Ba – Dayuabu Kerawa
Zamu Mayar Da Martanin Da Mutum Ba Zai Iya Mayarwa Ba – Dayuabu Kerawa Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Dayyabu Kerawa kansila ne mai wakiltar Mazabar Kerawa a karkashin jam’iyyar APC ya bayyana cewa nan gaba za su mayar da martanin da mutum ba zai iya mayar wa ba. Kansila Dayyabu …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ?
Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …
Read More »