Home / andiya (page 384)

andiya

A Kamo Dikko Inde Da Mutane Biyu- Kotun Tarayya

Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban hukumar kwastan na Nijeriya Abdullahi Dikko Inde saboda kin halartar kotun da ya yi. Kotun dai ta gayyaci tsohon shugaban hukumar kwastan ta Nijeriya domin amsa tambayoyi sakamakon kararsa  tare da wadansu mutane …

Read More »

Wire Cut on TCN’s 132 KV Town 1 In Kaduna

Due to a wire cut on Transmission Company of Nigeria’s (TCN) 132 KV Town 1 line, all communities and neighbourhood’s under Barnawa, Makera and parts of Doka South and parts of Rigasa Area Offices are currently out of supply. TCN officials have mobilized to attend to the fault. Power supply …

Read More »

An Sanya Dokar Hana Fita Ta Kwana Uku A Bayelsa

Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …

Read More »

Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo

Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …

Read More »

Corps member sinks N 1.2m for community in Sokoto

A 25-year old, Batch ” A”, 2019/2020  Corps member, serving in Sokoto State, Miss Okonkwo Ifeoma Cheta, has sank a N 1.2 million  borehole for the Kauran Mallam Garba Community, Arkilla District, Wamakko Local Government in Sokoto State. Ifeoma, who hailed from Anambra State, is a Food Science and Technology …

Read More »

Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko

Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …

Read More »