Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane biyar yan gida daya sakamakon tashin wani abin fashewa da ya tashi a kauyen Yammama a karamar hukumar Malumfashi a Jihar Katsina. Mai.magana da yawun rundunar yan sandan SP Gambo Isa ne ya tabbatar da hakan Babban …
Read More »Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 Sun Sace Mutane 20 A Kaduna
Rahotanni daga Jihar Kaduna n bayanin cewa sama da mutane 20 ne aka sace, aka kuma kashe mutum 1 a lokacin wani harin da aka kai a unguwar Danbushiya da ke wajen harabar rukuni gidaje na Millenium City, a karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna. Wani Shaidan gani da ido …
Read More »Al’Ummar Atyap Sun Yaba Wa El- Rufa’i Bisa Taron Zaman Lafiya
Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar kabilar Atyap na kasa Furofesa Lucius I Bamaiyi ya yabawa Gwamnan Jihar Kaduna bisa yin taron tabbatar da zaman lafiya. Furofesa Lucius Bamaiyi ya bayyana hakan ne a wajen wani taron manema labarai da kungiyar ta yi a Kaduna, inda ya ce hakika sun ji dadin …
Read More »Bauchi COVID-19 Committee visits stakeholders, seek for their support
Jamilu Barau Bauchi The Bauchi State Task Force on COVID-19 through its Risk Communication, a sub committee has interacted with the officials of the Market Associations and commercial tricycle and vehicles operators in the state. Those interacted by the committee are the Chairmen of Commercial Motor and Tricycle Riders Association, …
Read More »Ina Son A Kaini Kara Kotu – Mahadi Shehu
Imrana Abdullahi Fitaccen dan kasuwa Alhaji Mahadi Shehu ya yi kira ga dukkan wanda yake gani ya fadi wani ABU dangane da badakalar kudin da ake yi a Jihar katsina bai gane ba da ya kai shi kara kotu domin a bi masa hakki a kotu. Mahadi Shehu ya bayyana …
Read More »Gwamnatin Jigawa Ta Yafewa Kananan Masana’antu Haraji
Imrana Abdullahi Kwamishinan kudi na Jihar Jigawa Babangida Umar Gantsa ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ta yafewa daukacin kanana da matsakaitan masana’antu Jihar kudin haraji na tsawon shekara daya. Kamar dai yadda Kwamishinan ya bayyana cewa an yi wannan tsari ne domin samar wa …
Read More »FORMER COMMISSIONER OF HEALTH IN NIGER STATE DIES
The Secretary to the Government of Niger State (SSG), Ahmed Ibrahim Matane has commiserated with the people of Niger State and Bida Emirate over the death of former Commissioner of Health, Dr. Ibrahim Babaminin Sule, mni, Lafiyan Nupe who died today, Monday 13th July, 2020 in Minna after a …
Read More »COVID-19 Sokoto BDCs Chair appeals to FG to lift ban on rice importation, boost local production
The Chairman of the National Association of Bureau De Change ( BDCs) Operators, Sokoto State Chapter, Alhaii Aliyu Sahabi ‘Yar-Abba, has appealed to the Federal Government to urgently lift the ban on rice importation. ‘Yar-Abba has also called on the Federal Government to take more plausible measures, to bolster the …
Read More »LG CHAIR TASKS RELIGIOUS INSTITUTIONS ON PEACE AND DEVELOPMENT
The executive Chairman Jema’a Local Government of Kaduna State Hon Peter Danjuma Averik has called on Christian and other religious bodies in the area to continue to propagate the message of peace and to contribute meaningfully towards the development of the area. The Chairman said this in his message to …
Read More »COMMUNIQUE ISSUED BY COMMISSIONERS OF EDUCATION OF THE 19 NORTHERN STATES
COMMUNIQUE ISSUED BY COMMISSIONERS OF EDUCATION OF THE 19 NORTHERN STATES INVOLVED IN STUDENT EXCHANGE PROGRAMME (SEP), AFTER A VIRTUAL MEETING ON SCHOOL REOPENING AND OTHER MATTERS, HELD ON THURSDAY JULY 9, 2020. 1.00 Background The Commissioners of Education from the 19 Northern States involved in secondary schools’ exchange program …
Read More »