Press Release A Member of the House of Representatives, representing Bodinga/ Dange-Shuni/ Tureta Federal Constituency, in Sokoto State, ( PDP-Sokoto), Dr Balarabe Shehu Kakale, has advocated the use of Skillsficate in the new Almajiri system of education. The MP has also called for the renaissance and strengthening of the centuries-old, …
Read More »Allah Ya Yi Wa Barista Inuwa Abdulkadir rasuwa
Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato mahaifar marigayin sun tabbatar da rasuwarsa a safiyar yau Litinin. Ya rasu yana da shekaru 54 kuma kafin rasuwarsa ya taba zama minista a tarayyar Nijeriya kuma ya rike matsayin mukamin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso Yamma.
Read More »An Samu Barnar Ruwa A Kaduna
Imrana Abdullahi Sakamakon ruwan sama tare da Iska mai tsanani da aka yi a cikin garin Kaduna ya haifar da asara a gidaje inda rufin gidajen ya lalace, an kuma samu matsalar karyewar turakun wutar lantarki da katsewar wayoyin wutar lantarki. Lamarin dai ya faru ne a unguwannin layin Sardauna …
Read More »Operation Gama Aiki Arrest 2 Foreiners At Mariga
OPERATION GAMA AIKI: AIR STRIKES DISRUPT ARMED BANDITS’ CATTLE RUSTLING OPERATION, LEAD TO ARREST OF 2 FOREIGNERS AT MARIGA LGA IN NIGER STATE Strikes executed by the Air Component of Operation GAMA AIKI at Kasuwan Ango Community in Mariga Local Government Area (LGA) of Niger State have resulted in the …
Read More »Za Share Dukkan Yan Ta’adda Baki Daya – Masari
Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa al’ummomin kananan hukumomi takwas da suke iyaka da Dajin rugu suna cikin halin zaman dar-dar, zullumi da rashin tabbas sakamakon yadda ‘yan ta’adda suke kai masu hare-hare da manyan bindigogi wanda ke zama sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi. Gwamnan ya bayyana …
Read More »Takin Zamanin Da Ake Saye Cikin Sauki A Jihar Kaduna Ba Na Gwamnati Bane – Bincike
Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin korafe korafen da jama’a suke yi a kan yadda ake sayar da Takin zamanin da aka ajiye a cikin Dakin ajiyar kaya na Gwamnatin Jihar Kaduna suka yi kamari yasa wakilinmu zagayawa wuraren da ake sayar da Takin naira dubu biyar domin saukaka wa mutane. …
Read More »A Mayar Da Liman Musa Tanimu Zariya – Al’ummar Unguwar Rimi
Imrana Abdullahi Al’ummar Unguwar Rimi da ke cikin garin Kaduna a Arewacin tarayyar Nijeriya sun bukaci a mayar da Liman Musa Tanimu Zariya a kan Limancinsa na masallacin babban masallacin unguwar Rimi ( central mosque) da ake kira masallacin iyaye da Kakanni. Al’ummar ta bakin daya daga cikin wadanda suka …
Read More »Babban Alkalin Jihar Kogi, Mai Shari’a Nasiru Ajana Ya Rasu
Imrana Abdullahi Rahotannin da ke Iske mu daga garin Abuja na cewa babban mai shari’a na Jihar Kogo a Arewacin tarayyar Nijeriya, mai Shari’a Nasiru Ajanah ya rasu a yau da safiyar Lahadi a Abuja. Bayanan da ke Iske mu sun bayyana cewa ya rasu ne bayan ya yi fama …
Read More »Sanata Hadi Sirika Ya Zagaya Tashoshin Jiragen Sama
Mustapha Abdullahi A kokarin ganin an dawo da zirga zirgar tashi da sauka a tashoshin Jiragen kasar tarayyar Nijeriya ministan ma’aikatar kula da tashi da saukar Jiragen Sama Sanata Hadi Sirika ya zagaya tashoshin da aka bude domin ganin yadda lamarin ke gudana. Kamar yadda ya bayyana a shafinsa na …
Read More »Rashin Shgabanci Ne Ya Kawo Yamutsi A Majalisar Dokokin Jihar Kaduna – Mamadi
Imrana Abdullahi Wani Jigon jam’iyyar APC a Jihar Kaduna tsohon dan majalisar wakilai ta kasa Alhaji Muhammad Abubakar Mamadi, ya bayyana cewa rashin ingantaccen shugabanci ne ya haifar da matsalar tashin tashinar da ta faru a majalisar dokokin Jihar Kaduna. Alhaji Abubakar Mamadi ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »