Home / andiya (page 417)

andiya

Muna Rokon Gwamnati Ta Bamu Damar Yin Sallar Juma’a

Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun, ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna a matsayinsa na shugaba kuma babban jami’in tsaro a Jihar da ya ba musulmi da Kiristoci a kalla Awoyi biyu zuwa uku ranar Juma’a da Lahadi domin su gudanar da Ibadarsu a wuraren …

Read More »

Ramadan: Senator Wamakko secures release of 33 inmates

The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman,  Senate Committee on Anti Corruption,  Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has secured the release of thirty three inmates from the Medium Security Custodial Centre,  Sokoto. In a statement signed by Bashir Rabe Mani, Special assistant, media and Publicity to Aliyu …

Read More »

Jihar Zamfara Ta Rasa Manyan Sakatarori Biyu

 Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rasa wadansu mutane biyu masu matsayin manyan sakatarori sakamakon dan takaitaccen Ciwo. Manyan sakatarorin sun hada da Alhaji Yawale Dango, wanda ke aiki a ofishin shugaban ma’aikatan Jihar sa Alhaji Ahmed Sale, da ke aiki a ma’aikatar gidaje da bunkasa yankunan karkara. Sale dai …

Read More »

Ina Nan Da Raina Ban Mutu Ba – Bala Lau

Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Izalatul bid’a wa’ikamatus sunnah na tarayyar Nijeriya Shaihk Abdullahi Bala Lau, ya bayyana cewa yana nan da ransa bai mutu ba kamar yadda wata kafar yada labarai ta ruwaito tana yada labarin cewa wai ya rasu kuma mutanen da duka halarci Jana’izarsa sun cadude a wuri …

Read More »