Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun, ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna a matsayinsa na shugaba kuma babban jami’in tsaro a Jihar da ya ba musulmi da Kiristoci a kalla Awoyi biyu zuwa uku ranar Juma’a da Lahadi domin su gudanar da Ibadarsu a wuraren …
Read More »Ramadan: Senator Wamakko secures release of 33 inmates
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has secured the release of thirty three inmates from the Medium Security Custodial Centre, Sokoto. In a statement signed by Bashir Rabe Mani, Special assistant, media and Publicity to Aliyu …
Read More »Dandalin Katsina City News Ya Yantar Da Yan Bursuna, Da Tallafawa Mabukata
Imrana Abdullahi Dandalin Sada zumunta a manhajar Wattsapp da Malam Danjuma Katsina ya kirkiro mai suna Katsina City News ya taimakawa yan gudun hijira da kuma biyawa wadansu mutane kudin tara wanda dalilin hakan suka kubuta saga gidan Yari. Su dai mambobin wannan dandali sun tara kudi ne ta hanyar …
Read More »Kotun Ta Fi Da Gidanka Ta Ci Shaikh Yusuf Sambo Tarar Naira Dubu 10 A Kaduna
Imrana Abdullahi Shahararren Malamin addinin Musulunci shaikh Muhammad Yusuf Sambo Rigachikun ya tabbatar wa manema labarai cewa wata kotun ta fi da gidanka ta ci tararsa tare da Dansa naira dubu 10 a kaduna. Shaikh Yusuf Sambo ya bayyana cewa ya samu gayyata ne daga gidan Rediyon Jihar Kaduna ( …
Read More »EFCC Ta Damke Mutanen Chaina Biyu Da Zargin Cin Hancin
Imrana Abdullahi Hukumar da ke fafutukar yaki da masu kokarin karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da karbar rashawa da kuma al’amuran da suka shafi kudi shiyyar Sakkwato sun samu nasarar Damke wadansu yan kasar Chaina biyu da suka yi kokarin bayar da cin hanci miliyan Dari ga shugaban …
Read More »Batun Nadin Ibrahim Gambari Ban San Maganar Ba – Garba Shehu
Imrana Abdullahi Biyo bayan irin yadda ake ta yayatawa a kafafen Sada zumunta cewa wai shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nijeriya ya nada Furofesa Ibrahim Gambari a matsayin shugaban ma’aikatan Ofishinsa. Hakan ta sa aka tuntubi mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu inda manema labarai suka aika …
Read More »Jihar Zamfara Ta Rasa Manyan Sakatarori Biyu
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rasa wadansu mutane biyu masu matsayin manyan sakatarori sakamakon dan takaitaccen Ciwo. Manyan sakatarorin sun hada da Alhaji Yawale Dango, wanda ke aiki a ofishin shugaban ma’aikatan Jihar sa Alhaji Ahmed Sale, da ke aiki a ma’aikatar gidaje da bunkasa yankunan karkara. Sale dai …
Read More »Tazargade Ce Maganin Korona Da Aka Kawo Daga Madagaska – Inji Garba Shehu
Imrana Abdullahi An bayyana Tazargade a matsayin maganin da kasar Madagaska ta ba Nijeriya domin a gyada a matsayin maganin cutar Korona. Mai magana da yawun shugaban kasa a kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu ne ya bayyana hakan a lokacin da yake yi wa kafar yada labarai ta …
Read More »Gwamnatin Jihar Kano Ta Kara Dokar Hana Fita Da Sati Daya
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana batun kara dokar hana fita da sati daya. Gwamnatin ta bayyana cewa ta yi hakan ne bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki a kan batun lafiya da kuma fada a ji daga bangaren Gwamnatin tarayya. Bayanin …
Read More »Ina Nan Da Raina Ban Mutu Ba – Bala Lau
Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Izalatul bid’a wa’ikamatus sunnah na tarayyar Nijeriya Shaihk Abdullahi Bala Lau, ya bayyana cewa yana nan da ransa bai mutu ba kamar yadda wata kafar yada labarai ta ruwaito tana yada labarin cewa wai ya rasu kuma mutanen da duka halarci Jana’izarsa sun cadude a wuri …
Read More »