Kamar dai yadda zaku iya gani a cikin hotunan nan irin yadda taron horaswar ya gudana a garin kaduna. Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar tare da Mataimakin Gwamnan Jihar Alhaji Umar Namadi suna halarta taro bita na kwanaki biyu wanda aka shiryawa mambobin majalisar zartaswa tare da wasu …
Read More »Mutane 25 Da Wamakko Ya Dauki Nauyin Karatunsu A Jami’ar Benin Sun Karbi Shahadarsu
Daga Imrana Kaduna Mutane Ashirin da biyar da suka kammala karatunsu a jami’ar jamhuriyar Benin da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya dauki nauyin karatunsu sun kammala kuma sun karbi takardar kammalawar a Sakkwato. Dukkansu da suka hada da mace guda daya sun samu nasarar kammala karatun masu tare da samun …
Read More »Sen Wamakko donates 500KVA transformer to Gidadawa community in Sokoto
The residents of the Gidadawa community and its neighbours , adjacent to the Sultan of Sokoto’s Palace, Sokoto metropolis, heaved a sigh of relief on Thursday as Senator Aliyu Magatakarda Wamakko donated a 500 KVA, 11/415 KV to them . The 300 KVA transformer which was hitherto servicing the area …
Read More »Jahilci Ne Musabbabin Ta’addanci Da Kashe Kashe – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana jahilci da tsananin rashin ilimi a matsayin manyan dalilan da suke haifar da daukar ayyukan jama’a ba gaira ba dalili a cikin al’umma. Masari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron da aka shiryawa malaman Masallatan Juma’a …
Read More »25 Graduates of Benin Varsity sponsored by Sen Wamakko issued with Certs
The twenty five (25) Graduates of the Institut Superieur De Formation Professionnelle ( ISFOP-Benin University), Benin Republic,who were perosnally sponsored by Senator Aliyu Magatakarda Wamakko were on Tuesday , in Sokoto, issued with their various Degree Certificates . All the graduates, including a Lady, had successfully completed.their studies and had …
Read More »We Are Happy With The Effort Of Uche Secondus
The Founder and the Director General of Deservation.org, Dr.Sani Adamu has commended the National Chairman of the People’s Democratic Party , PDP , Prince Uche Secondus and the entire leadership of the party for asking for a review of the Supreme Court ruling on the petition filed by the candidate …
Read More »Yayan PDP Na Murna Da Sake Duban Shari’ar Shugaban Kasa A Kotun Koli
Daga Imrana Kaduna Wanda ya samar da kungiyar Deservation.org, kuma Darakta Janar Dakta Sani Adamu, ya jinjinawa shugaban Jam’iyyar PDP na kasa Prince Uche Secondus da daukacin shugabancin jam’iyyar baki daya bisa irin yadda suka bukaci kotun koli da ta sake duba hukuncin da ta yanke a shari’a tsakanin dan …
Read More »Hukumar AMCON Ta Karbe Kamfanin Buba Galadima Saboda Bashin Miliyan Dari Tara
Hukumar kula da bankuna a tarayyar Nijeriya AMCON ta kwace Gida da kamfanin Buba Galadima, wanda ya kasance a can baya makusancin shugaba Muhammadu Buhari ne na Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka nuna cewa an Karbe wadannan kadarorin ne saboda “wani bashin da ya kai miliyan dari Tara” (900). Jami’in …
Read More »Manajan Kungiyar Kwallon Kafa Na Kano Pillars Ya Rasu
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa manajan kungiyar kwallon kafa na Kano Pillars Kabiru Baleria ya rasu yana da shekaru 57 a duniya. Mai magana da yawun da yawun kungiyar, Rilwanu Malikawa Garu ne ya tabbatar da hakan. Ya dai rasu ne a kano …
Read More »Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ya Ajiye Aikin Shugabancin
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Da Dumi duminsa: labarin da muke samu a yanzu na bayanin cewa shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Aminu Abdullahi Shagali ya sauka saga mukaminsa na shugaban majalisar. Kamar yadda muka ga takardar ajiye aikin da ya rubuta da hannunsa ya kuma Sanya mata hannu daga …
Read More »