Six out of the fourteen Covid-19 patients at federal Medical centre katsina have been discharged and sent home. The chief medical Director of the center, Dr Bello Suleiman Muhammad who announced this to newsmen at government house katsina said that the feat had been achieved after nineteen days of treatment. …
Read More »Bamu Amince Da cire Albashin Da Jihar Kaduna Ta Aiwatar Ba – NLC
Imrana Abdullahi Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar kaduna karkashin jagorancin kwamared Ayuba Suleiman, ta bayyana a fili cewa ba su amince da batun cire albashin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi ba. Kwamared Ayiba Suleiman, ya shaidawa taron manema labarai a kaduna cewa ba za su amince da irin …
Read More »Kaduna govt warns against self help, vows to deal with criminals
Kaduna State Government has warned communities to avoid resorting to self-help to settle scores but should rather follow the law to settle grievances and not engage in jungle justice. The Commissioner for Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan issued this warning at Kajuru during a security engagement on Sunday, …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kama Motocin Yan Badda Bami Shake Da Mutane A Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin da kwamishinan kula da tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan keyi domin dakile matsalar masu kwararowa cikin Jihar ta barauniyar hants inda ya samu nasarar Damke wata motar daukar kaya shake da mutane da aka saka su da nufin dole sai …
Read More »KDSG to relax restrictions on Wednesdays and Saturdays, enhances pay for health workers
The Kaduna State Government will allow residents to restock on food and essentials on Wednesdays and Saturdays, the two days on which it would relax the restriction of movement every week. The government announced this at the end of the daily meeting of the State Standing Committee on Covid-19, chaired …
Read More »KDSG confirms five new Covid-19 cases
The Kaduna State Ministry of Health regrets to confirm that five new cases of Covid-19 have been identified in the state. There are now nine active cases in the state. The new cases are among almajirai who were recently repatriated from Kano. The contacts of the new cases are bring …
Read More »Masari Ya Tabbatar Da Samun Mutane Tara Da Cutar Korona
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da mutane 9 da ka samu da cutar Covid 19 da ake kira da Korona bairus a Jihar. Masari ya bayyana hakan me a wurin wani taron manema labarai da aka yi a gidan Gwamnatin Jihar da ke birnin …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Tsawaita Dokar Hana Fita Da Kwanaki 30
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana tsawaita dokar hana fita da kwanaki Talatin na Gaba, kuma ta mayar da kwana daya a matsayin ranar da jama’a za su sayi kayan abinci da Magunguna. Sabanin irin kwanaki biyu na Talata da Laraba da a baya mutanen Jihar kaduna suka saba …
Read More »Mutane Biyu Masu Dauke Da Cutar Covid- 19 Sun Tsere A Jihar Barno
Kamar yadda muke samun wadansu ingantattun rahotonnin daga jihar Borno, sun tabbatar da cewa mutane biyu sun gudu da ke jinya dauke da cutar Covid – 19 a jihar, kamar yadda kafar yada labarai ta TheCable ta ruwaito. Mutum biyun sun gudu ne bayan gwajin da hukumar kula da …
Read More »KADUNA UPDATE: KDSG extends quarantine by 30 days
Kaduna State Governor Nasir El-Rufai has extended the quarantine orders being enforced in the state for another 30 days. The governor’s decision follows a recommendation to that effect by the State Standing Committee on Covid-19, which is chaired by the Deputy Governor, Dr. Hadiza Balarabe. This is effective from today, …
Read More »
THESHIELD Garkuwa