From Muhammad Sanusi Abdullahi Over 700 residents from Sanga local government area in Kaduna state have received assorted food items as a lifeline to ease the hardship caused by economic effects of COVID-19 pandemic. The palliatives, which was sponsored by the Kaduna state Deputy Governor, Dr Hadiza Sabuwa Balarabe, and …
Read More »An Tsinci Gawar Magidanci A Bakin Rafi a Karamar Hukumar Sanga
Daga Muhammad Sanusi Abdullahi An tsinci gawar wani magidanci xan kimanin shekara sittin da biyar mai suna Danjuma Bako, yashe a bakin rafi a qaramar hukumar Sanga da ke kudancin jihar Kaduna. Magidancin, xan asalin qauyen Kiban da ke gundumar Gwantu, an ce ya zarce zuwa wani jana’iza ne na …
Read More »Sen. Wamakko felicitates with Ahmed Aliyu, Tafida, Bello, on appointments with FG Agencies
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has felicitated with the former Deputy Governor in Sokoto State, Alhaji Ahmed Aliyu Sokoto, on his well deserved appointment as the Pioneer Executive Secretary of the Nigeria Police Trust Fund. Ahmed …
Read More »Gwamnatin El – Rufa’i, ta mayar da Dokar Hana Fita Ranakun Laraba Da Alhamis
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kara matsar da dokar hana fita ta kwanaki biyu daga ranakun Laraba da Alhamis, wannan matakin kamar yadda wata sanarwa ta bayyana sun yi hakan me domin bayar da dama ga jama’a su ziyarci Kasuwannin unguwanni su sayi kayan abinci da sauran kayan masarufi. A cikin …
Read More »HON. Wilson Iliya Donates 1000 Bags Of Fertilizers To Farmers In Jema’a LG.
From Muhammad Sanusi Abdullahi Hon. Wilson Iliya Yangye, Garkuwan Ghauta, and Senior Special Assistant (Political Matters) office of the Deputy Governor, donated bags of fertilizers to be shared to farmers in the local government, particularly, the vulnerable ones in the community. While handing over the items to the Chairman of …
Read More »Muna Rokon Gwamnati Ta Bamu Damar Yin Sallar Juma’a
Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun, ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna a matsayinsa na shugaba kuma babban jami’in tsaro a Jihar da ya ba musulmi da Kiristoci a kalla Awoyi biyu zuwa uku ranar Juma’a da Lahadi domin su gudanar da Ibadarsu a wuraren …
Read More »Kotun Ta Fi Da Gidanka Ta Ci Shaikh Yusuf Sambo Tarar Naira Dubu 10 A Kaduna
Imrana Abdullahi Shahararren Malamin addinin Musulunci shaikh Muhammad Yusuf Sambo Rigachikun ya tabbatar wa manema labarai cewa wata kotun ta fi da gidanka ta ci tararsa tare da Dansa naira dubu 10 a kaduna. Shaikh Yusuf Sambo ya bayyana cewa ya samu gayyata ne daga gidan Rediyon Jihar Kaduna ( …
Read More »EFCC Ta Damke Mutanen Chaina Biyu Da Zargin Cin Hancin
Imrana Abdullahi Hukumar da ke fafutukar yaki da masu kokarin karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da karbar rashawa da kuma al’amuran da suka shafi kudi shiyyar Sakkwato sun samu nasarar Damke wadansu yan kasar Chaina biyu da suka yi kokarin bayar da cin hanci miliyan Dari ga shugaban …
Read More »Batun Nadin Ibrahim Gambari Ban San Maganar Ba – Garba Shehu
Imrana Abdullahi Biyo bayan irin yadda ake ta yayatawa a kafafen Sada zumunta cewa wai shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nijeriya ya nada Furofesa Ibrahim Gambari a matsayin shugaban ma’aikatan Ofishinsa. Hakan ta sa aka tuntubi mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu inda manema labarai suka aika …
Read More »Jihar Zamfara Ta Rasa Manyan Sakatarori Biyu
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rasa wadansu mutane biyu masu matsayin manyan sakatarori sakamakon dan takaitaccen Ciwo. Manyan sakatarorin sun hada da Alhaji Yawale Dango, wanda ke aiki a ofishin shugaban ma’aikatan Jihar sa Alhaji Ahmed Sale, da ke aiki a ma’aikatar gidaje da bunkasa yankunan karkara. Sale dai …
Read More »
THESHIELD Garkuwa