Daga Imrana Abdullahi Kwamishinar kula da jindadi da walwalar jama’a ta Jihar Kaduna Hajiya Hafsat Muhammad Baba, ta bayyana cewa wasu mata da ke fama da tsananin Talauci na bayar da yayan da suka haifa ga yan bindiga domin samun kudi Hakika wasu mata na mikawa yan bindiga yayan da …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gwangwaje Yan Kungiyar Shehi/ Matawalle Da Kyautar Motoci 17
….SHUGABANNIN MATAN PDP SUN KOMA APC A JIHAR ZAMFARA Daga Imrana Abdullahi Sakamakon nuna jindadi da kokarin ficewar da shugabannin matan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara suka yi yasa Gwamnan Jihar ya gana da shugabancinsu karkashin Madina Shehu sakamakon kokarin dawo wa APC da suka yi. Hajiya Madina Shehu ce …
Read More »Zulum Ya Baiwa Marayun CJTF 300 Da Suka Mutu A Yakin Boko Haram Tallafin N300m
Daga, Sani Gazas Chinade, Maiduguri Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya kaddamar da shirin bayar da tallafin karatu na naira miliyan dari uku domin tallafawa marayu 300 da iyayensu suka mutu a matsayin masu aikin sa kai karkashin ’yan banga da mafarauta ‘Civilian Joint Task Force …
Read More »GOV MATAWALLE RECEIVES APC RECONCILIATION GROUP
Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Shattiman Sakkwato) has received Matawalle/Shehi Amalagamated Group (MASANG) who were in his office to brief him of their milestone reconciliation move aimed at cementing all segments of the Party faithfuls in the state In a statement Signed by Zailani Bappa Special Adviser Public Enlightenment, …
Read More »Atiku Splashes Millions On Jigawa Flood Victims, Vows To Construct PDP Ward Secretariat
Top contender for Nigeria’s top job, former Vice President Atiku Abubakar on Thursday, put smiles on faces of residents of Dabi Town, Ringim Local Government Area of Jigawa State. Atiku, who is the Presidential candidate of the People’s Democratic Party (PDP), ahead of the 2023 general elections, doled …
Read More »AMINU MAKETA MAI HOTO BIRNIN GWARI YA KONA HOTUNAN YAN TAKARAR PDP DA YAKE DAUKE DA SU
….YA CANZA SHEKA ZUWA APC SABODA KAUNAR GWAMNA MATAWALLE NA ZAMFARA DAGA IMRANA ABDULLAHI SAKAMAKON tsananin kauna da Soyayya da mutumin da ake yi wa lakabi da Maketa Mai Hotunan tallar jam’iyyar PDP a cikin garin Kaduna da Jihar baki daya saboda tsananin Kaunar Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS LATE PDP CHAIRMAN AHMED SANI KAURA
On behalf of the entre All Progressives Congress APC family in Zamfara, the Chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to extend his heartfelt condolences to the immediate and extended family members of late Hon. Ahmed Sani Kaura, Chairman of the Peoples Democratic Party PDP in the state whose sudden …
Read More »2023: Pupils Of Largest Almajiri School In Nigeria, Pray For Atiku’s Victory
*over 500,000 pupils tutored by Tsangayar Goni Buna in Kano State Pupils of Tsangayar (Almajiri) Goni Buna Dalha Bagadawa in Dawaki. Tofa Local Government on Tuesday, expressed delight by the visit of the Director General of Atiku Care Foundation (ACF), Ambassador Aliyu Bin Abbas, while offering prayers that …
Read More »Zulum awards N300m scholarship to 300 orphans of CJTFs who died fighting Boko Haram
… Gifts N15m to mothers of benefitting orphans .. Raises allowances of CJTFs, others by 35% … Gifts them end of year bonus Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Tuesday flagged-off a scholarship scheme worth three hundred million naira in support of 300 orphans whose parents …
Read More »Kungiyar Wakilan Kafofin Yada Labarai A Yobe Ta Dakatar Da Kauracewa Labaran Gwamnati
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Kungiyar wakilan kafofin yada labarai (Correspondents Chapel) dake karkashin kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Yobe ta sanar da dakatar da Kauracewa yada labaran ayyukan gwamnati a jihar da a kwanakin baya ta yi. Hakan na kunshe ne cikin …
Read More »