Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Wasu gungun masu zuba jari na kasar Sin za su noma hekta 10,000 na noman shinkafa a wani gwaji na aikin noma a jihar Yobe. Mista Yung Wang, shugaban kungiyar ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kai ziyarar ban girma ga …
Read More »Matsayar Kungiyar Matasan Kiristoci Game Da Takarar Bola Tinubu Da Kashim Shetima
Matsayin Kungiyar Kwararrun Matasan Kiristicin Arewacin Najeriya (NCYP) Game Da Batun Daukar Musulmi Da Bola Ahmed Tinubu Ya Yi Matsayin Mataimakinsa Bayan da Bola Tinubu ya samu nasarar lashe zaben fitar da Gwani a jam’iyyar APC a watan Yuni na wannan shekarar, yayan wannan kungiya ta NCYP sun yi ta …
Read More »2023: Group Begins Mobilisation Of 1m Volunteers For Atiku’s Presidency
Ahead of the 2023 general elections, a support group loyal to former vice president Atiku Abubakar, on the aegis of Unify and Coalesce, has said it will within 60 days, mobilise one million volunteers to work, educate and bring awareness to millions of Nigerian voters across the 774 local …
Read More »PROTEST; BAUCHI CP CONDEMNS VIOLENCE, APPEALS FOR CALM AS INVESTIGATION COMMENCES
The Bauchi State Commissioner of Police, CP UMAR MAMMAN SANDA, fdc, mnim, psc wishes to condemn in totality, the violence that trailed the protest by students of the Abubakar Tatari Ali Polytechnic (ATAP) in the State. on 19/07/2022 at about 0900hrs students of the Abubakar Tatari Polytechnic Bauchi …
Read More »FIRST BATCH 2022 BAUCHI STATE PILGRIMS ARRIVE HOME.
Jamilu Barau Bauchi The first batch of 540 Bauchi pilgrims returned home after successful completion of Hajj rites in Saudi Arabia. The aircraft landed Sir Abubakar Tafawa Balewa International Airport at Early hours of today Tuesday 20/7/2022 with 540 pilgrims via MaxAir flight NGL2006 at about …
Read More »Yobe To Establish Local Govt Emergency Management Committees
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu The Governor of Yobe State, Mai Mala Buni has said that the state government would establish Local Government Emergency Management Committees (LGEMC) at the local government level for early response to disasters. The Governor stated this on Monday when he …
Read More »Yahaya Bello’s Group Backs Tinubu/Shettima Ticket, Assures VP Of Support
Ahead of 2023 election, the leadership of a group loyal to the governor of Kogi State, Alhaji Yahaya Bello, on the platform of GYB Network 4 Asiwaju, has met the vice presidential candidate of the All Progressives Congress (APC) Senator Kashim Shettima, with assurance of full support. During the …
Read More »Get Your PVCs Now – Ayuba Magaji Suleiman Urges Workers
By IMRANA M ABDULLAHI Kaduna state Nigeria Labour Congress chairman Comrade Ayuba Magaji Suleiman, has called on all the workers in the state to make sure they get their PVCs that is going to enable them to cast their votes during 2023 general election. He makes the …
Read More »Sakamakon Zaben Osun Manuniya Ce Ga APC – Inji Dokta Ayu
Daga IMRANA ABDULLAHI Kaduna Shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iyorchia Ayu ya bayyana farin cikinsa da irin yadda al’ummar Jihar Osun suka fito kwansu da kwarkwatarsu baki daya suka ba jam’iyyar PDP hadin kai da goyon baya wanda sakamakon hakan suka samu gagarumar nasara. Dokta Iyorchia Ayu, ya bayyana …
Read More »KATIN ZABE NE ZAI KAREWA MA’AIKATA MUTUNCINSU – AYUBA MAGAJI SULEIMAN
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, shugaban kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) reshen Jihar kaduna ya yi kira ga daukacin ma’aikata da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin tabbatar da yin katin Jefa kuri’a da zai ba su damar zaben shugabannin da za su jagorance su a kowane irin …
Read More »