MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Hadaddiyar kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna ta bayyana matukar rashin jin dadin ta a kan yadda Gwamnatin Jihar ke kokarin yin katsalandan a cikin harkokinsu. Kungiyar ta bayyana hakan ne a lokacin da shugaban kungiyar na Jihar Kaduna kwamared Ayuba Magaji Suleiman ke yi wa …
Read More »ZAMFARA SA BILETARAL Dr. SHINKAFI BAGS WORLD PEACE AWARD
By Idris Salisu Zamfara The Special Adviser to Zamfara state Governor on Biletaral and Multiletaral Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi, and thirty other personalities have been awarded with Distinguished award of excellent by the International Association of World Peace Advocates in Collaboration with United Nations Special Consultative Status and Signatory to …
Read More »Matasan Arewa sun yi kira ga Gwamna Emmanuel ya fito takarar shugaban kasa a 2023
Gamayyar kungiyoyin ci gaban matasan Arewa a mahanga ta gaskiya da suka kunshi (Northern Youth for Good Governance da Arewa Political Awareness Initiative da Mufarka Arewa Youth Political Vanguard) sun bukaci Gwamnan Jihar Akwa Ibom Mista Udom Emmanuel da ya gaggauta bayyana fitowarsa takarar shugaban kasa a zaben 2023 …
Read More »Indorama awards scholarships to ABU students
Three students from the Faculty of Agriculture, Ahmadu Bello University, have been awarded scholarships by Indorama Eleme Fertilizers and Chemicals Limited. In a statement from the Public Affairs Directorate, Office of the Vice Chancellor, Ahmadu Bello University, Zaria made available to newsmen revealed Each of …
Read More »KOTU TA FARA SAURAREN KARAR MAHADI BISA ZARGIN YADA TAKARDUN BOGI
BABBAR KOTUN TARAYYA DA KE KANO, TA FARA SAURAREN SHEDU A TUHUMAR DA AKE YI MA MAHADI SHEHU TA YADA TAKARDUN BOGI DA YUNKUNRIN TUNZURA JAMA’A A KAN GWAMNATIN JIHAR KATSINA TA HANYAR AMFANI DA KAFAR SADARWA TA YANAR GIZO A ranar Litinin, 7 ga watan biyu na …
Read More »FUNDING POLYTECHNICS IN RESEARCH AND DEVELOPMENT CAN HELP FOR BETTER – PROF. BUGAJE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI The executive secretbary National Board for technical education Prof. Idris Mohammed Bugaje, has explained that funding polytechnics education can give a sense of reasoning and development in the country. The executive Secretary National Board for technical education prof. Idris Bugaje revealed this …
Read More »Nigeria and Morocco to sustain cooperation on agriculture, energy, others- Ambassador
Amb. Albashir Alhussaini, Nigeria’s Ambassador to Morocco says Nigeria and Morocco will sustain their existing relationship in the sectors of agriculture, energy, socio-cultural development and empowerment, among others. Alhussaini stated this on Wednesday when he visited the ancient city of Fez, with rich and historical heritage in Morocco for a …
Read More »PDP SUFFERS SETBACK AS COURT BACKS MATAWALLE’S DEFECTION, TO PAY N4 MILLION COMPENSATION
A Justice Bappa Aliyu Federal High Court sitting in Gusau, Zamfara state has today ruled that Governor Bello Mohammed Matawalle of Zamfara state has the right to defect from the PDP to the APC as the constitution of both political parties as well as the nation’s 1999 Constitution did …
Read More »MAKARFI MUTUM NE MAI MAGANA DAYA – WIKE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Ribas Nyeson Wike, ya bayyana Sanata Ahmad Muhammad Makarfi a matsayin mutum mai magana daya a koda yaushe. Nyeson Wike ya bayyana hakan ne lokacin da ya kawo ziyarar girmamawa da kuma fatan alkairi ga Sanata Makarfi tun bayan da ya dawo daga kasar Ingila …
Read More »MUNA SON GWAMNATI TA KARE MARTABA DA MUTUNCIN AREWA – GAMAYYAR MASU YUNKURI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga Gwamnatin tarayyar Najeriya da ta kokarta wajen kula da kare martaba da mutuncin kafafen yada labarai da suke a yankin arewacin Najeriya. Wannan kiran ya fito ne daga gangamin gamayyar masu yunkurin kula da kare martaba da mutuncin yankin arewacin Najeriya masu suna …
Read More »