… Chibok Gets 200 Resettlement Houses, New Lodge Minister of Women Affairs, Pauline Tallen, was today, (Monday), in Chibok, on the invitation of Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, where she commissioned Government Secondary School, Chibok, where over 200 schoolgirls were abducted by Boko Haram on …
Read More »A Rika Amfani Da Kasuwar Duniya Ta Zama Sati Sati – Ahmad Dangiwa
Imrana Abdullahi Shugaban Bankin bayar da lamunin gini, gyaran Gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Ahmad Musa Dangiwa, ya yi kira ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA) da su duba yuwuwar yin amfani da wani bangare na kasuwar domin samun kudin shiga madadin …
Read More »Bankin Nexim Ne Kan Gaba Wajen Tattalin Arzikin Nijeriya – Nicholas
Imrana Absullahi Nicholas Mshelia, wani masani ne mai aikin bayar da shawara da kuma fitar da kaya kasashen waje da ya yanzu yake fitar da Kahon shanu zuwa kasashen waje ya bayyana Bankin Nexim a matsayin wanda ke kan gaba wajen bunkasa tattalin arzikin Nijeriya. …
Read More »Najeriya Na Bukatar Kowa Ya Bada Gudunmawarsa – Bafarawa
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Dokta Attahiru Dalhatu Bafarwa, ya bayyana Najeriya a matsayin kasar da ke bukatar kowa ya bayar da gudunmawarsa da nufin dai- daita al’amura baki daya. Alhaji Dokta Attahiru Dalhatu Bafarwa ya bayyana hakan ne a cikin wata takardar da aka rabawa manema labarai …
Read More »Borno: Zulum appoints Mahmud, Lawolom, others for Boards of BOSIEC, Audit Service Commission
Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum has reconstituted the board of Borno State Independent Electoral Commission, BOSIEC, with Lawan Maina Mahmud as Chairman, for first term in office. Special Adviser on Public Relations and Strategy, Malam Isa Gusau who announced the appointment on Saturday, said Zulum reconstituted …
Read More »Zulum wins Blueprint Newspapers’ highest award, emerges Nigeria’s “Person of the Year”
… Zulum’s awards now 13 in two years Blueprint Newspapers, one of Nigeria’s news organizations with more than 10 years experience, has on Thursday, declared Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum, as Nigeria’s “Person of the Year” 2020. That category was the newspapers’ highest routinized awards as it combines …
Read More »There Are Five Compulsary Insurance Made By The Law – Mammada
From Our Correspondent The commissioner for Insurance National Insurance commission (NAICOM) Mr O.S Thomas, has described the five compulsary Insurance as a vital for each and every Nigerian to take into consideration for the Progress of the country. The commissioner for Insurance made the revelation during the national insurance commission …
Read More »FG Suspends Twitter’s Operations in Nigeria
The Federal Government has suspended, indefinitely, the operations of the microblogging and social networking service, Twitter, in Nigeria. In a statement Signed by Segun Adeyemi Special Assistant To The President (Media) Office of the Minister of Information and Culture revealed that. The Minister of Information and Culture, …
Read More »Wamakko mourns 13 persons killed in Sokoto boat mishap
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman,Senator Aliyu Magatakarda Wamakko,has described the deaths of thirteen persons as a result of a boat mishap, in Doruwa village, Shagari Local Govenrment of Sokoto State,as very shocking and saddening. In a statement Signed by Bashir Rabe Mani, …
Read More »Gwamna Zulum Ya Bayar Da Umarnin Daukar Nauyin Dalibai 100 Su Karanta Kimiyyar Kididdigar Gine gine
Gwamna Zulum Ya Bayar Da Umarnin Daukar Nauyin Dalibai 100 Su Karanta Kimiyyar Kididdiga Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin Jihar Borno ta ci gaba da samun kwararrun masana a kan harkokin Gine ginen gidaje domin amfanar yan asalin Jihar Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayar da umarnin daukar nauyin …
Read More »