In an act of mindless evil and sheer wickedness, the armed bandits who kidnapped students of Greenfield University, have shot dead three of the abducted students. The armed bandits on Tuesday night kidnapped an unspecified number of students at the institution located at Kasarami village off Kaduna-Abuja Road in …
Read More »Zulum to UNIMAID’s VC: Do not hide anything from FG’s visitation panel
Governor of Borno State, Professor Babagana Umara Zulum has advised the Vice Chancellor, University of Maiduguri, not to hide problems affecting the institution during his engagement with a Presidential visitation panel that is currently in Borno. Zulum gave the advise on Thursday at the Government House in …
Read More »Wani Wa’azi Daga Allah Da Tauhidi
Mustapha Imrana Abdullahi Wata rana wani Direban mota da ke aiki a Kwalejin ilimin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna, ya dauko wata Fara da ta makale a sandar share gilashin mota ( waifa) har yazo Kaduna tun daga garin Abuja ya na zuwa otal din motel …
Read More »A Gaggauce: Gwamnatin Jihar Katsina Ta Amince Da Biyan Miliyan 300 Ga Hukumar NECO
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Alhaji Aminu Bello Masari ta amince da biyan kudi naira miliyan dari 300 ga hukumar shirya jarabawa da NECO domin a saki sakamakon jarabawar yara ta shekarun 2019 da 2020 da suka gabata. …
Read More »Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara
Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoton daliban makarantar Wasilatul huda Littafizul Kur’an sun Karrama Alhaji Bello Kagara, da lambar girmamawa bisa kokari da Kwazon da yake nunawa wajen ciyar da harkokin ilimi da zaman lafiya gaba …
Read More »Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800)
Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800) Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa Yan bindigar da suka sace dalibai 23 na jami’a mai zaman kanta a daren Jiya sun nemi a ba su kudin fansar naira miliyan dari Takwas. …
Read More »Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna
Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu yan bindiga sun kai hari a Daren jiya ga jami’a mai zaman kanta ta Greenfield da kan hanyar Abuja daga cikin garin Kaduna. Bayanan da Gwamnatin Jihar …
Read More »Armed bandits attack Greenfield Univerity
–One varsity staff member killed -Unspecified number of students kidnapped Last night, the Ministry of Internal Security and Home Affairs received distress calls of an attack by armed bandits on the Greenfield Univerity, situated at Kasarami, off the Kaduna-Abuja Road in Chikun LGA. Troops of Operation Thunder …
Read More »Ban Taba Ganin Mai Kokarin Inganta Rayuwar Jama’a Kamar Bello Kagara Ba – Sardaunan Daneji
Ban Taba Ganin Mai Kokarin Inganta Rayuwar Jama’a Kamar Bello Kagara Ba – Sardaunan Daneji Mustapha Imrana Abdullahi Sardaunan Danejin Katsina Alhaji Sabi’u Sa’idu Mahuta ya bayyana nadin sarautar Sarkin Yakin Danejin Katsina a matsayin abin da ya dace. Sardaunan Danejin Katsina ya bayyana hakan ne a lokacin da yake …
Read More »Matsalar Manoma Da Makiyaya Ta Fi Ta Boko Haram
Matsalar Manoma Da Makiyaya Ta Fi Ta Boko Haram Imrana Abdullahi Sakamakon irin bazuwar da tashe tashen hankulan da ake samu tsakanin bangarorin Manoma da Makiyaya har ya fi matsalar da ke cikin Yakin da ake samu na Boko Haram Sarakuna, Manoma da Ma’aikatan Gwamnati duk su na da hannu …
Read More »