Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has assured that no one in the state will be treated unfairly in the fight against armed banditry in all parts and communities. The governor stated this today when he paid sympathy visits to communities recently attacked by armed …
Read More »Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kudi Biliyan 1
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Barno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum ta ware kudi naira biliyan daya domin taimakawa kananan masu sana’a ta yadda za su samu bunkasa. Babagana Zulum wajen kaddamar da wadannan makudan kudi biliyan daya ya bayyana kashe bangar siyasa inda ya yi gargadi a kan …
Read More »INSECURITY: GOVERNOR MATAWALLE URGES CITIZENS TO SUPPORT GOVERNMENT WITH INTELLIGENCE.
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has urged the good citizens of the state to support government with accurate and reliable intelligence that will lead to have a total end of the security challenges facing the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »Massri Ya Halarci Daurin Auren Muftahu Da Amaryarsa
Imrana Abdullahi Mai girma Gwamnan jihar Katsina ya halarci daurin auren Muftahu da Amaryarsa Aisha Wanda aka daura a masallacin Umar Ibn Khaddab da ke cikin garin Kano. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da Bishir Ya’u Hadimin Mai girma Gwamnan jihar Katsina a kan sabuwar kafar …
Read More »LCA Mourns a Pillar, Father
Press Statement We mourn the death of a pillar and father, the Danlawan of Adamawa and one time Inspector General of Police, Minister of Agriculture and National Security Adviser, Alhaji Gambo Jimeta, who died yesterday. For LCA, he was an exemplary Statesman and role model, an imposing personality who gave …
Read More »Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa
Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Nasarawa ta bakin Gwamna Abdullahi Sule na cewa a halin yanzu Gwamnati ta gano cewa yayan kungiyar Boko Haram suna yin sansani a cikin Jiharsa ta Nasarawa, wanda sakamakon hakan ake kara …
Read More »Shugaban Kungiyar Katsinawa da Daurawa Na Kasa Ya Kai Ziyarar Jaje Ga Yan Kasuwar Sakkwato
Shugaban Kungiyar Katsinawa da Daurawa Na Kasa Ya Kai Ziyarar Jaje Ga Yan Kasuwar Sakkwato Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Katsinawa da Daurawa na kasa Alhaji Aliyu Daura ya kai ziyarar jajantawa yan kasuwar Sakkwato sakamakon matsalar Gobarar da ta tashi a kasuwar da ta haifar da asarar dukiya mai …
Read More »Bayan Shekaru 22, Wani Gurgu Ya Samu Tallafin Keken Guragu Na Zamani
Bayan Shekaru 22, Wani Gurgu Ya Samu Tallafin Keken Guragu Na Zamani Mustapha Imrana Abdullahi Wani bawan Allah mai tausayi da jin kan jama’a da ke aiki a kamfanin Samar da Maltina ya taimakawa wani bawan Allah mai suna Malam Aminu Gurgu Malumfashi domin ya samu saukin rayuwa, bayan …
Read More »Gwamna Zulum Ya Aikewa Majalisar Dokoki Sunayen Mutane Uku
Gwamna Zulum Ya Aikewa Majalisar Dokoki Sunayen Mutane Uku Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya zabi mutane uku da za su yi aiki a hukumar kula da ayyukan majalisar dokokin Jihar. Mutanen uku sun hada da Bukar Malam Bura, Aliyu Mamman Kachallah da kuma Aliwa …
Read More »Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa
Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jahar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa ya baiyana cewar, babba matsalar dake addabar yan arewa a halin yanzu kuma take kara barazana ga rayukansu babu kamar matsalar tsaro wadda taki ci …
Read More »