COMMUNIQUE ISSUED AT THE END OF 22ND JOINT MEETING OF THE BOARD OF TRUSTEES AND ADVISORY COUNCIL OF THE FOUNDATION, HELD AT HAWTHORN SUITE, GARKI, ABUJA ON 1ST DECEMBER, 2020 Preamble Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation (SABMF), like other concerned stakeholders in the affairs of the north in particular and …
Read More »Gwamnatin Buhari Na Taimakawa Matasa – Dikko Radda
Gwamnatin Buhari Na Taimakawa Matasa – Dikko Radda Alhaji Dokta Dikko Umar Radda shugaban hukumar da ke kokarin kara inganta kanana da matsakaitan masana’antu na tarayyar Nijeriya ya bayyana dalilin da yasa hukumarsa suka shirya gagarumin bikin baje kolin kanana da matsakaitan masana’antu domin Sada su da kamfanoni, Bankin Manoma …
Read More »Honarabul Abubakar Yahya Kusada Ya Gabatar Da Kudirori 3 Gaban Majalisar Wakilai
Honarabul Abubakar Yahya Kusada Ya Gabatar Da Kudirori 3 Gaban Majalisar Wakilai Imrana Abdullahi Injiniyan Zanen taswirar Gine Gine tare da kididdiga Honarabul Abubakar Yahya Kusada mniqs, CIPA, dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Kankiya,Ingawa da Kusada a majalisar wakilai ta tarayya ya gabatar da kudirori uku gaban majalisar yana …
Read More »MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI
MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI Jamilu Bauchi : Yace rashin nasarar darasine garemu baki daya Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bayyana jindadinsa da Godiyarsa ga daukancin mambobin PDP da goyon baya da yarda da rashin Nasara da aka yi a jam’iyyar …
Read More »Ana Ci Gaba Da Kada Kuri’a A Bakori
Ana Ci Gaba Da Kada Kuri’a A Bakori Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda muka fara gaya maku tun da safiyar yau Asabar a garin Bakori da ke Jihar cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta raba kayan zabe cikin lokaci, a ahalin yanzu karfe 12: 17 …
Read More »An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida
An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida Mustapha Mahmud Kanti Bello, Kwamishina ne na raya karkara a Jihar Katsina ya bayyana gamsuwarsa da irin yadda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta raba kayan zabe a kan lokaci domin zaben cike gurbi na Dan majalisar …
Read More »An Bude Baje Kolin Kanana Da Matsakaitan Masana’antu A Kaduna Da Akwa Ibom
An Bude Baje Kolin Kanana Da Matsakaitan Masana’antu A Kaduna Da Akwa Ibom Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hukumar da ke kula da kanana da matsakaitan masana’antu a tarayyar Nijeriya Dokta Dikko Umar Radda ya kara jaddada kudirin Gwamnatin Nijeriya karkashin Muhammadu Buhari a kan taimakawa harkar bunkasa masana’antu a kasa …
Read More »GWAMNAN BAUCHI YA RABA KEKE NAPEP DA MOTOCI
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na Jihar Bauchi ya sake raba keke NAPEP guda dari 655 a karo na biyu da Motocin Sufuri 154 don inganta yanayin harkan Sufuri a jihar. Gwamnan a lokacin da yake raba kayan a Bauchi, ya ce wannan raba Ababen hawa na daya’ …
Read More »Masari Ta Karrama Yan Firamare Da Suka Wakilci Jihar Katsina
Gwamna Aminu Bello Masari ya yi kira ga iyaye da su rika juriyar sa ido da kula da tarbiyyar ‘ya’yan su mata, madadin su rika hana su zurfafa Ilimin su zuwa matakar gaba da Sakandare. Alhaji Aminu Bello Masari ya yi wannan kiran ne a fadar Gwamnatin Jihar Katsina yayin …
Read More »Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna
Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnati na ganin ta wayar da kawunan masu kanana da matsakaitan masana’antu a Jihar Kaduna a halin yanzu aka shiryawa yan kungiyoyi masu sana’o’i da kuma kamfanoni domin karin fadakarwa da kuma bayar …
Read More »