Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya Karyata rade radin da ake yadawa cewa wai ya sauka daga mukaminsa na kwamitin Amintattun Jam’iyyar PRP na kasa. Kamar yadda tsohon Gwamnan Tsohuwar Jihar Kaduna ya bayyana wa manema labarai …
Read More »GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA
GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bukaci sabbin Shuwagabannin kananan hukumomi guda 20 dasu zamo kusa da al’ummar su. Gwamnan yabasu wannan shawarine a lokacin da ake bikin rantsar da sabbin Shuwagabannin kananan hukumominne a …
Read More »Zulum Ya Raba Wa Mutane 5,000 Kayan Abinci A Jere
Zulum Ya Raba Wa Mutane 5,000 Kayan Abinci A Jere Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Alhamis da ta gabata ya ziyarci wadansu al’ummomi uku da ke karamar hukumar Jere, inda ya duba rabon kayan abinci ga al’umma dubu 5,000 marasa galihu. A lokacin ziyarar ya …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna
Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammadu Bello Matawallen Maradun ya yi kira ga daukacin sauran Jihohin arewacin Nijeriya da su dauki aniyar canza tunanin da wasu ke yi cewa wai yankin Cima zaune ne. Gwamnan ya dai …
Read More »A’isha Buhari Ta Goyi Bayan Masu Zanga Zanga
Uwar Gidan shugaban ƙasa, Hajiya Aisha Buhari ta bayyana goyon bayanta ga masu zanga-zangar neman a ceci rayuwar jama’a ta fuskar tsaro. Aisha Buhari ta buɗe wani sabon gangami a shafinta na Tuwita inda tayi kira ga #AchechiJamaa tuni dai mutane suka soma yaba mata akan yadda ta fito fili …
Read More »Sanata Mandiya Ya Kai Mahadi Shehu Kotu
Mahadi Da Mandiya Za Su Hadu A Kotu BAYANAN da suke fitowa daga garin Katsina a karamar hukumar Katsina kuma a Jihar Katsina na cewa Sanatan da ke wakiltar mazabar yankin Funtuwa da ake kira yankin Karaduwa na cewa Sanata Bello Mandiya ya kai fitaccen dan Gwagwarmaya Mahadi Shehu …
Read More »FLOOD RAVAGES 900, 000 HECTRES OF FARMLANDS IN NIGER STATE – SSG
FLOOD RAVAGES 900, 000 HECTRES OF FARMLANDS IN NIGER STATE – SSG About nine hundred thousand of farmlands and thousands of houses were submerged by recent flooding across Niger State. This was disclosed by Secretary to the State Government (SSG), Ahmed Ibrahim Matane at the Nigeria Television Authority network …
Read More »Hukumar Babban Birnin Tarayya Ta Haramta Zanga Zanga
Hukumar Babban Birnin Tarayya Ta Haramta Zanga Zanga Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fita daga hukumar babbar birnin tarayyar Abuja na cewa sun haramta Zanga Zangar da ake yi da kuma duk wani nau’in taron jama’a da makamancin hakan a babban birnin tarayyar. Batun dai zanga Zangar da ake …
Read More »Za ‘ A Koma Makaranta A Ranakun 18, 19 Ga Wannan Watan – Kwamishina Makarfi
Za A Koma Makaranta A Jihar Kaduna – Kwamishinan Ilimi Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dokta Shehu Usman Muhammad Makarfi ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta kammala shirin bude makarantu a ranar 18 da 19 ga wannan watan. Kwamishinan ya …
Read More »Miyetti Allah Kautal Hore To Organise First Annual Fulani Cultural Festival
Miyetti Allah Kautal Hore To Organise First Annual Fulani Cultural Festival The Nigerian Fulani under the auspices of Miyetti Allah Kautal Hore will organise the first annual Fulani cultural festival in Abuja to showcase cultural heritage of their people. Speaking with Newsmen, the National Director Media and Communication of Miyetti …
Read More »