Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Saboda Zato Muka Goyi Bayan Buhari – Rufa’I Sani Hanga
Sanata Rufa’I Sani Hanga tsohon shugaban Jam’iyyar CPC na tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa zato ne kawai yasa suka shiga hidimar shugaba Muhammadu Buhari na tsawon shekaru da dama. Rufa’I Sani Hanga ya bayyana cewa shi da kansa na narkar da dukiyarsa da suka hada da sayar da gidansa ya …
Read More »PDP Ta Nada Ahmad Tarika Mataimakin Sakataren Yada Labarai Na Katsina
Imrana Abdullahi A wani lamarin da ke nuna irin gaskiya da aiki tukuru domin ci gaban karamar hukumar Funtuwa,Jihar katsina da kasa baki daya yasa shugabancin Jqm’iyyar PDP reshen Jihar katsina ya tabbatarwa Alhaji Ahmad Tarika da mukami mataimakin sakataren yada labarai na Jihar Katsina. Da yake bayyana hakan a …
Read More »BAUCHI GOVT DISTRIBUTES 700,000 FREE FACE MASKS
Bauchi State Government on Thursday commenced distribution of seven hundred thousand free face masks to the most vulnerable members of the society. Governor Bala Abdulkadir Mohammed who launched the distribution exercise held at Multipurpose Indoor Sports Hall Bauchi, said the distribution of the locally produced face masks is to assist …
Read More »Kamfanin Google Zai Taimakawa Jaridun Yanar Gizo 16
Imrana Abdullahi Kamfanin yanar Gizo na Google a karkashin sharinsa na Labaran Google Initiative, ya bayyana cewa zai taimakawa wadansu jaridun yanar Gizo guda Goma 16 da suke a tarayyar Nijeriya da suka hada da shahararriyar Jaridar Daily Nigerian da kudi. Ludovic Blecher, shi ne shugaban bangaren labaran Google, ya …
Read More »Jama’a Foundation scales up measures to curb drug abuse, rape and other social vices
In a bid to curb the menace of drug abuse, rape and other social vices in Jama’a Local Government Area and its environs, a Community Based Organization “Jama’a Foundation” has organized a joint consultative meeting geared towards finding the lasting solution. Speaking at the meeting in Kafanchan, the Executive Chairman …
Read More »BAUCHI GOVERNOR HAILS FIDA FOR PROVIDING LEGAL SERVICES TO VULNERABLE
Governor Bala Abdulkadir Mohammed of Bauchi state has applauded members of the Federation of Women Lawyers (FIDA) for providing legal services to the vulnerable members of the society. The Governor made the commendation when he paid an unscheduled visit to the inauguration of the State Branch of FIDA held at …
Read More »BAUCHI GOVERNOR LAUNCHES DISTRIBUTION OF INTEREST FREE LOAN KEKE NAPEP.
From Jamilu Barau Bauchi Governor Bala Abdulkadir Mohammed of Bauchi state has launched the distribution of interest free loan Keke Napep with the repayment period of two years. The distribution of the Keke Napep tagged ” Kaura Economic Empowerment 2020″ was designed to cushion the effect of the ban …
Read More »Dakta Shinkafi Ya Soki Nadin Sarautar Da Aka Yi Wa Femi Fani Kayode
Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi, Sarkin Shanun Shinkafi ya bayyana rashin gamsuwa da nadin sarautar da Sark8n Shinkafi ya yi wa Mista Femi Fani Kayode. Dakta Suleiman Aliyu Shinlafi ya bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai da ya kira, inda ya ce hakika abin da Sarkin ya yi …
Read More »An Hana Yin Hawan Sallah A Masarautun Jihar Kano Biyar
Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar Jihar Kano karkashin jagorancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana hanin yin hawan Sallah a duk fadin Jihar. Kwamishinan yada labarai na Jihar Kano Malam Muhammad Garba ne ya shaidawa manema labarai a lokacin wani taron manema labarai da ya yi a Kano. Malam Muhammad Garba …
Read More »