Home / News (page 399)

News

Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko

Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …

Read More »

An Kone Mutane 16 Har Lahira A Kauyen Kaduna

A Kalla mutane 16 ne aka tabbatar da mutuwarsu a kauyen Bakali da ke masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Wannan lamari dai kamar yadda majiyar mu ta tabbatar mana cewa ya faru ne sakamakon irin mamayar da yan bindiga suka yi wa kauyen baki daya inda …

Read More »

Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash

Daga  Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya  Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …

Read More »

Uba Sani gives succour to college fire victims

From Nasir Dambatta, Kaduna Senator Uba Sani, representing Kaduna Central has made over a million naira cash donations to staff members and students affected by the recent fire incident in one of the hostels of the Government Girls Secondary School, Kawo Kaduna. The victims who received the cash support to …

Read More »

Sanata Wamakko Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Miliyan 317 Ga Marayu

Daga  Abdullahi Dan garin nan Shugaban kwamitin harkokin tsaro kuma mataimakin shugaban kwamitin yaki da cin hanci sanata Aliyu Magatakayrda Wamakko, yq kaddamar da Rabon tallafin marayu na naira miliyan 317.7 domin rabawa marayu 1,176 karkashin kungiyar bayar da tallafin musulunci ta (Islamic Relief Organization)  Wadanda suka amfana sun hadar …

Read More »

Kwamitin Gwamnatin Kaduna Ya Kai Ziyarar Aiki Bakin Dogo

A Kaduna, Imrana Abdullahi Gabanin fara aikin kasuwar bakindogo da ke cikin garin kaduna tawagar kwamitin da aka kafa domin aikin rage cinkoso ya ziyarci kasuwar bakin dogo. Shi dai wannan kwamitin na karkashin jagorancin kwamishinar ma’aikatar gidaje da bunkasa birane masaniyar harkar taswirar Zane Zane Fausat Ibikunle, sun tabbatar …

Read More »