Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana tafiyar Kwankwaso da su Dakta Rabi’u Suleiman Bichi ya baro da cewa harka ce ta son zuciya da bai dace kowa ya amince da ita ba. Gwamna Ganduje ya …
Read More »Kwankwaso Na Kan Kujerar Gwamna Na Kada Shi -Shekarau
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa in ba a manya ba tsohon Gwamnan Kano Alhaji Rabi’u Musa Kwankwaso na kan kujerar Gwamnan Kano amma ya kada shi don haka shi bashi da wata jayayya a tsakaninsu. Ya bayyan haman ne lokacin da yake …
Read More »Dan Majalisa Salisu Iro Isansi Ya Rabawa Mutane 1000 Tallafi A Katsina
Daga Surajo Yandaki Katsina Dan majalisar tarayya mai wakiltar Katsina ta tsakiya Honarabul Salisu Iro Isansi, ya bada tallafin dubu goma, ga mutane (10,000)domin su inganta kananan sana’o’i da suka hada da mutane dubu (1000) mata da matasa na cikin mazabarsa “A jawabinsa na maraba Dan majalisa Salisu Iro Isansi …
Read More »Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’a
Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’ Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Katsina (ALGON) ta rubuta wa babban mai shari’a kuma ministan shari’a babban lauyan Nijeriya Alhaji Abubakar Malami takardar Koke suna korafi a kan kin bin umarnin …
Read More »Na Hannun Daman Kwankwaso Ya Koma APC
Daga Wakilinmu Wadansu rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na cewa Alhaji Dakta Rabi’u Suleiman Bichi, babban na hannun daman Rabi’u Musa Kwankwaso ne amma kuma a halin yanzu bayanan da muke samu daga majiya mai tushe na cewa ya kammala shirye shirye komawa jam’iyyar APC da ke da …
Read More »Nasarar Ganduje Ta Al’umace – Honarabul Gwarzo
Daga Imrana Abdullahi An bayyana nasarar da Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya samu a matsayin nasarar al’umma baki daya. Duba da irin yadda Jihar Kano ta zama Jihar daukacin al’ummar duniya ce baki daya kasancewar kowa na gudanar da hada hadar kasuwanci a cikin Jihar. Shugaban hukumar …
Read More »Ana Neman Kassara Al’amura A Nijeriya – Felix Hassan
Daga Marwana Kaduna Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyat ya bayyana wa dimbin yayan jam’iyyar a wajen taron da suka kira a babbar hesikwatar Jihar cewa ta yaya yayansu a yanzu suke tabbatar su ta yaya na daya zai zama na hudu? Kamar yadda ya bayyana …
Read More »Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a
SANARWA TA MUSAMMAN. A Ci gaba da yin Addu’oin Neman samun Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali Karfe 03:00 …
Read More »Gwamna El-Rufa’i Ne Ya Dace Ya Gaji Buhari – Dakta Yahya Sale
DARAKTAN Tsangayar Kula da muhalli da makamashi ta Jami’ar Jihar Kaduna, Dokta Yahya Saleh Ibrahim Kayarda ya bayyana cewa a duk gwamnonin Najeriya, babu wanda ya kamata ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari, a zaben shugaban kasa mai zuwa na shekara ta 2023, kamar Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i. …
Read More »