…Jam’iyya Za Ta Wallafa duk kudin da ta samu da yawan abin da aka kashe a watan Disamba Biyo bayan irin yadda ake ta kace- nace a tsakar gidan jam’iyyar PDP musamman ma a matakin jam’iyyar na kasa ya sa shugaban PDP na kasa Dokta Iyorchia Ayu, ya bayyana cewa …
Read More »2023: Saukar Ayu Da ga Shugabancin PDP, Zai Kasance Fitina Ga Atiku
…Masu Neman Haka, Makiya Cin Nasarar PDP Ne Haddadiyar Majalisar Matasan PDP ta kasa yankin Arewa maso yamma ta baiyana rashin amincewa tare da yin fatali da duk wani shiri don neman a tursasa ma Shugaban jam’iyyar PDP na Kasa Dr Iyorchia Ayu da ya …
Read More »Na Amince Da Hukuncin Kotu – Ahmad Lawan.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya ce ba zai daukaka kara kan hukuncin da babbar kotun tarayya da ke Damaturu a jihar Yobe ta yanke ranar Laraba kan zaben Sanatan Yobe ta Arewa da ke gabatowa ba inda ta dakatar shi daga shiga zabe. Lawan …
Read More »BOLA TINUBU YA TAIMAKAWA BUHARI DA ATIKU – ABU IBRAHIM
DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Abu Ibrahim daga Jihar Katsina ya bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dade ya na taimakawa al’ummar arewacin Najeriya a fannin siyasa da sauran al’amuran tafiyar da rayuwa da dama. Abu Ibrahim ya bayyana hakan ne a wani faifan bidiyon da aka yada a kafafen …
Read More »Tsohon Shugaban PDP, Dimbin Magoya Bayansa Fiye Da 1051 Sun Koma APC A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Tsohon shugaban jam’iyyar PDP a Jihar Yobe, Alhaji Abbagana Tata, tare da magoya bayan jam’iyyar fiye da 1,051 daga shiyyoyin jihar, sun fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulkin Jihar. Tsohon jigo a jam’iyyar PDP ya ce shi da …
Read More »2023: Dattawa Arewa Sun Ki Amincewa Da Batun Cire Ayu Daga Shugabanci PDP…
– Hadin Kai Don Lashe Zabe Yafi Komi Muhimmnaci – Yan Kudu Na Son Hargitsa Makomar PDP Wadansu yan kungiyar fafutukar kare muradin arewacin Najeriya karkashin wasu Dattawan jam’iyyar PDP da ke arewacin Najeriya sun bayar da shawara ga sauran Dattawan jam’iyyar da ke wasu yankunan kasar musamman ma wadanda …
Read More »Zan Iya Sadaukar Da Rayuwata Saboda Matawalle – Dokta Suleiman Shinkafi
Imrana Abdullahi Daga Shinkafi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, mai bayar da shawara ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin hulda da kasashen waje da kuma cikin gida ya bayyana cewa zai iya sadaukar da rayuwarsa saboda kare martaba da mutuncin Gwamna Muhammadu Bello Matawalle. Gwamna Muhammadu Bello Matawalle, mutum ne …
Read More »Babu Wata Jam’iyya Sai APC A Shinkafi – Halilu Bama
Imrana Abdullahi Daga Shinkafi Shigaban jam’iyyar APC reshen karamar hukumar shinkafi Alhaji Ibrahim Halilu Bama, ya bayyana cewa a iya saninsu babu wata jam’iyya a karamar hukumar Shinkafi sai APC kawai. Halilu Bama ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a wajen wani kwarya kwaryar taron …
Read More »BA ZAN YAUDARE KU BA – SULEIMAN SHINKAFI
….Daga Zuwan Suleiman Shu’aibu Shinkafi APC Ta Canza Baki Daya – Jam’iyyar APC IMRANA ABDULLAHI Daga Shinkafi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar APC da su bashi hadin kai da goyon baya domin al’amura su gyaru a karamar hukumar Shinkafi. Ya bayyana hakan ne a …
Read More »Dokta Suleiman Ya Ba Maberaya Taimakon Kudi
…..Kuri’ar Maberaya Mun Baka, inji Musa Gwari IMRANA ABDULLAHI DAGA SHINKAFI Rashin adalcin karamar hukuma ne ace daga Maberaya zuwa Shinkafi ba hanya don haka nesa ta zo kusa za mu share maku hawaye al’ummar wannan gari na Maberaya. An yi shugabanni da yawa me yasa ba su gyara hanyar …
Read More »