Mustapha Imrana Abdullahi Wani jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana cewa shi ya na yin jam’iyyar APC ne saboda tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Abubakar Yari, kasancewarsa jagora na kwarai. Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da …
Read More »Tsarin Jam’iyya Ne Ke Hada Kan Al’ummar Najeriya – Gwamna Yobe
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin rikon jam’iyyar APC na kasa kuma Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Bunu ya bayyana tsarin jam’iyya a matsayin abin da ke hada kan dimbin al’ummar Najeriya ba tare da nuna wani bambanci ba. Gwamna Mai Mala Buni ya ce hakika babu wani abin da ke …
Read More »Mun Amince Da Dawowar Gwamnan Zamfara APC – Yari
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara, ya bayyana cewa sun amince da Dawowar Gwamnan Jihar Zamfara Mohammad Bello Matawalle jam’iyyar APC. Abdul’Aziz Yari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron yayan jam’iyyar APC da aka yi a garin Kaduna. An dai yi …
Read More »Gwamnoni Ne Suka Kashe Dimokuradiyya A Najeriya – Gahali Na ‘ Abba
Imrana Abdullahi Tsohon shugaban majalisar wakilai ta tarayya Alhaji Ghali Umar Na’Abba, ya bayyana Gwamnoni a tarayyar Najeriya a matsayin wadanda suka kashe tsari da tanaje – tanajen Dimokuradiyya a Najeriya. Alhaji Umar Na’Abba, ya ce sakamakon son zuciyar da Gwamnonin ke nuna wa ne ya sa babu wata Dimokuradiyya …
Read More »Gwamna Zulum Na Aikin Ciyar Da Jihar Borno Gaba – Bukar Dalori
Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon aiki tukuru a kowa ne lokaci domin ciyar da Jihar Borno gaba ya sa al’ummar duniya ke yin jinjina da Yabo ga Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum. Shugaban jam’iyyar APC ta kasa reshen Jihar Borno Alhaji Ali Bukar Dalori ya bayyana Gwamna Zulum a …
Read More »An Yi Taron Lallashi Da Ban Hakuri A Mazabar Kujama
An Yi Taron Lallashi Da Ban Hakuri A Mazabar Kujama Mustapha Imrana Abdullahi Yayan jam’iyyar APC na mazabar Kujama da ke karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna sun yi taron lallashin yayan jam’iyyar domin kowa ya taho a hada kai ta yadda za a samu nasarar lashe zaben shugaban karamar …
Read More »Arewa: Gwamna Tambuwal Baya Da Abokin Husuma Akan Neman Mulkin Najeriya
Gwamna jahar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal bai da wani abokin husuma ko jayayya ko hayaniya a duk yankin Arewa maso yamma saboda yana neman wata kujerar mulki a 2023. Jita jita da wata kafar yada labarai mallakar wasu yan siyasa take yadawa, karya ne, neman suna ne, don kuwa …
Read More »Jhar Bayajidda: Za Mu Dogara Da Harkar Noma – Kabir Ado Daura
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon dan majalisar dokokin Jihar Katsina honarabul Kabir Ado Daura ya bayyana cewa kokarin da suke yi na a kirkiro da Jihar Bayajjida daga cikin Jihar Katsina da wani bangare na Jigawa duk domin ci gaban al’ummar kasa ne baki daya. Honarabul Kabir Ado Daura, ya bayyana …
Read More »Gwamnan Zamfara Bello Matawalle Ya Rushe Kwamishinoni, Sakataren Gwamnati Da Nadaddun Yan Siyasa
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Barden Hausa, Shattiman Sakkwato) ya sauke kwamishinoni da Sakataren Gwamnati da sauran wadanda aka nada a mukaman siyasa. Wadanda lamarin ya shafa sun hada da Sakataren Gwamnatin Jihar,shugaban ma’aikatan Gidan Gwamnatin Jihar da mataimakin shugaban ma’aikatan duk an sauke …
Read More »Ba Za Mu Bayar Da Ranar Zabe Ba – Wusono
Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Aliyu Wusono ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan PDP a Jihar Kaduna ba za su bayar da wata ranar yin zaben kananan hukumomi kamar yadda hukumar zabe ta SIECOM ta bukace su su yi ba. Ibrahim Aliyu …
Read More »