By Our Reporter National president of National Agricultural Mechanization co- operative society of Nigeria Alhaji Aliyu Muhammad Waziri (Santurakin) Tudun wada Kaduna has said that their target is to feed the whole of Africa. Aliyu Muhammad Waziri said In an efforts to boost the economic activity …
Read More »DIMIKURADIYYAR YANZU NA DA BAN TSORO – ALIYU WAZIRI
IMRANA ABDULLAHI AN bayyana irin yadda wasu ke tafiyar da Dimokuradiyya a Najeriya a matsayin wani al’amari mai ban TSORO kwarai. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki ne ya bayyana hakan a lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labarai ta DITV, Alheri …
Read More »NAMCON INAUGURATES KADUNA STATE EXECUTIVES
FROM ABDULLAHI ABDULLAHI KADUNA In an efforts to boost the economic activity of Nigeria National Agricultural Mechanization and Cooperative Society Of Nigeria ( NAMCON) has Inaugurated new Executives that are going to champion the activities of Kaduna state chapter of the association. Revealing why they established NAMCON in Nigeria the …
Read More »AIKI JAWUR YA SAMU YAN SIYASA A NAJERIYA – ALIYU WAZIRI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani fitaccen dan siyasa mai kokari wajen inganta rayuwar al’umma Kwamared Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna da ake yi wa lakabi da dan marayan Zaki, ya fito fili ya bayyana cewa akwai babban aikin da ya samu yan siyasa kuma aiki ne Ja Jawur a …
Read More »ZA MU KAWAR DA TALAUCI DA RASHIN AIKIN YI A NAJERIYA – ALIYU MOHAMMAD WAZIRI
ZA MU KAWAR DA TALAUCI DA RASHIN AIKIN YI A NAJERIYA – ALIYU MOHAMMAD WAZIRI MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri, shugaban kungiyar masu fafutukar koyawa jama’a yadda ake neman zamani ta kasa ya bayyana gamsuwa da jin dadinsa bisa yadda aikin horas da masu koyon kiwon kaji …
Read More »Kungiyar Noman Zamani Za Ta Horas Da Mutane 1,300 Su Samar Da Kaji Miliyan 125 Kowace Shekara
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kungiyar Noman zamani ta kasa ta bayar da tabbacin cewa za su samar da ingantaccen tsarin da zai bayar da damar samar da Kaji a kowace Shekara guda miliyan 125 a duk fadin Najeriya da Jihar Bauchi da ke arewacin tarayyar Najeriya. Da yake gabatar da jawabinsa …
Read More »Manoma Miliyan 15 Za Su Amfana Da Shirin Noman Zamani – Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Noman zamani ta kasa (NAMCS) Honarabul Aliyu Muhammad Waziri ya bayyana cewa a kalla mutane miliyan Goma Sha Biyar ne za su amfana da shirinsu na Noman zamani a duk fadin Nijeriya. Shigaba Aliyu Waziri ya bayyana hakan ne lokacin da yake bayani ga manema …
Read More »An Karrama Dokta Aliyu Muhammad Waziri
An Karrama Shugaban Noman Zamani Da Lambar “Hasken Matasan Arewa” Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon yin aiki tukuru domin inganta rayuwa jama’a ya sa aka Karrama shigaban kungiyar Noman Zamani ta kasa Dokta Aliyu Muhammad Waziri, da lambar karramawa ta “Hasken Matasan Arewa”. Taron bayar da lambar karramawar dai an yi …
Read More »NAMCS Rejoices As Its President Received An Award Named “Hasken Matasan Arewa”
Imrana Abdullahi From Kaduna The National Agricultural Mechanization Cooperative Society (NAMCS) Dr Aliyu Muhammad Waziri received with joy the investiture of its National President as “Hasken Matasan Arewa”. This award ceremony which was held at the Northen regional headquarters in Kaduna, saw the “Arewa Youth Congress of Nigeria” (AYCN) led …
Read More »Muna Taya Al’umma Maulidin Manzon Allah – Aliyu Waziri San turakin Tudun Wada
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Masu Noman Zamani Ta Kasa NAMS honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri San turakun Tudun Wada Kaduna na ta ya daukacin al’ummar musulmi baki daya murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (S.A.W). Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar masu Noman zamani …
Read More »