Home / Tag Archives: APC (page 19)

Tag Archives: APC

Gwamna Matawalle Ya Gamsu Da Zaben APC A Maradun

Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda aka gudanar da zaben shugabannin jam’iyyar APC a matakin kananan hukumomi cikin kwanciyar hankali da lumana tare da da’a, biyayya ya sa Gwamna Matawalle farin ciki da murna bisa nasarar da aka samu. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Muhammad Matawalle MON (Shatiman Sakkwato) ya …

Read More »

GOVERNOR MATAWALLE COMMENDS APC STAKEHOLDERS FOR THEIR EFFORTS

      Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has today commended the APC stakeholders in the state for  their steadfastness, focus and commitment to the party.   In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications made …

Read More »

Massive turnout in Zamfara APC Ward Congress

… as delegates affirm Gov Matawalle as party leader   Thousands of delegates and supporters of the All Progressive Congres, APC in Zamfara state turned out in large number to elect their new leadership at the ward Congress which was  held on Saturday.     Daily Trust observed that the …

Read More »

Ba Zan Tsaya Takara Ba – Muntari Lawal

  Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Muntari Lawal ya fito fili ya bayyana cewa babu inda ya ta ba cewa ya na son tsayawa takarar neman wata kujera. Alhaji Muntari Lawal ya Karyata batun zai tsaya takara ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai a Katsina. Muntari Lawal ya …

Read More »

Kwamitin Sasanta Yayan APC Ya Isa Jihar Kano

Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin tabbatar da yin sasanci tsakanin yayan jam’iyyar APC reshen Jihar Kano ya isa Jihar Kano inda har ya fara gudanar da zamansa a yau Asabar domin aiwatar da aikinsa na tsawon kwanaki uku. Kwamitin karkashin jagorancin shugabansa Dokta Tony da kuma sakataren Kwamitin Dokta Aminu Waziri …

Read More »

MATSAYINMU A APC TA JIHAR KANO – MALAM SHEKARAU

  Assalamu Alaikum Da farko ina amfani da wannan lokaci na taya duk al’ummar Musulmi farin cikin zagayowar ranar da aka haifi Manzon Allah SAW, wacce gwamnatin tarayyar Najeriya a jiya ta ware a matsayin rana ta musamman don tunawa da ita. Annabi Muhammadu SAW shi ne mafi kaunarmu a …

Read More »

Kada Kowa Ya Kai Kara Kotu – Mamadi

Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul Muhammad Abubakar Mamadi ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar APC da ke karamar hukumar Igabi su dari uku da Talatin 332 da suka tsaya takara da kada su je kotu, domin sun dauki matakin yi wa kowa adalci. Honarabul Muhammad Abubakar Mamadi ya bayyana hakan …

Read More »

Injiniya Nura Khalil Ya Dawo Jam’iyyar APC

Mustapha Imrana Abdullahi Fitaccen dan siyasa da ya dade ya na Gwagwarmayar neman kujerar Gwamnan Jihar Katsina Injiya Muhammad Nura Khalil, ya bayyana cewa ya koma jam’iyyar APC domin ya ci gaba da taimakawa shugaba Muhammadu Buhari da kuma Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari. Ya tabbatar da hakan …

Read More »

Babu Wata Mazabar Da APC Za Ta Fadi A Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Abubakar Yari ya bayar da tabbacin cewa saboda karbuwar jam’iyyar APC take da shi a Jihar Zamfara babu wani akwatin zabe ko mazabar da ake jin Shakkun cin zabe a duk fadin Jihar Zamfara. Tsohon Gwamna Abdul’Aziz Yari Abubakar ya bayyana …

Read More »