By; Imrana Abdullahi Senator Mohammad Dandutse, representing the Katsina South Senatorial District, has sent a condolence message to the people of Dandume Local Government Area over the passing of retired senior security officer, Major Ibrahim Lawal Ahmad (Rtd.), who served as the commander of the Community Watch Corps in Dandume …
Read More »Honarabul Barista Abubakar Muhammad Gardi, Ya Kaddamar da Sababbin Ajujuwan Karatu a Funtua da Dandume
A Ranar Labaraba 4 ga watan Yuni 2025, Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Funtua da Dandume, Barista Abubakar Muhammad Gardi, ya kaddamar da sabbin azuzuwan karatu da aka gina a makarantu daban-daban a mazabarsa domin bunkasa ilimi da inganta yanayin karatu ga dalibai. A karamar hukumar Funtua, an bude …
Read More »Dan majalisar Funtuwa Da Dandume Ya Raba Wa Jama’a Kudi, Kayan Abinci Da Kekunan Masu Bukata Ta Musamman
A kokarin ganin ya ci gaba da tallafawa al’umma domin su samu saukin rayuwa da suke ciki Dan Majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Kananan hukumomin Funtiwa da Dandume Honarabul Barista Abubakar Muhammad Gardi,Ya Raba Kekunan Masu bukata ta musamman guda 100 da Tallafin kudi Naira miliyan (₦8,630,000) …
Read More »Dan Majalisar Dandume Ya Jajantawa Mutanen Da Barnar Ruwa Ta Shafa A Mahuta
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Dandume Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana alhininsa game da irin abin da ya faru na iftila’in Barnar ruwan sama da Iska da ya shafi mutanen Mahuta da ke karamar hukumar. Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana hakan ne …
Read More »JAMI’A TA TABBATA A FUNTUWA – HONARABUL ABUBAKAR DANDUME
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Abubakar Muhammad dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume ya bayar da tabbacin cewa batun da ake yi na jami’ar kimiyyar kiwon lafiya da Gwamnatin tarayya ta kirkira tabbas an kammala magana za ta zauna a Funtuwa don haka kowa ya …
Read More »APC TA LASHE ZABEN MAZABAR FUNTUWA DA DANDUME
Daga Imrana Abdullahi Kasancewar an gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya da na Dattawa a tarayyar Najeriya tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekaru 23 da suka gabata a halin yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da ta aiwatar da zaben sun fara …
Read More »ZAN SAMAR DA GIDAN TALBIJIN A MAZABAR FUNTUWA – ASAS
…Zamu Yi Aiki Da Malamai,Hakimai, Dagatai Da Masu Inguwanni Daga Imrana Abdullahi Dan takarar kujerar majalisar dokoki ta tarayya domin wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume daga Jihar Katsina matashi Alhaji Abubakar Muhammad Asas. Abubakar Muhammad Asas, ya bayyana cewa tuni an samu Lasisin gina gidan Talbijin domin kara inganta …
Read More »I Want To Assist My People – Barister Abubakar Ahmad Muhammad
FROM IMRANA ABDULLAHI KATSINA All progressive congress (APC) candidate that is hoping to represent Funtua/ Dandume federal constituency from Katsina state, Barrister Abubakar Ahmad Muhammad promised to work for the promoting the living standard of his people if elected. Barrister Abubakar Ahmad Muhammad, revealed this during an interview with our …
Read More »Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Giwa, Funtuwa Da Dandume Jihar Katsina
Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Dandume Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata tawagar wakilan mu karkashin jagorancin M Imrana Abdullahi lokacin da suka ziyarci kasuwar domin bincikar yadda ake sayar da Buhunan amfanin Gona, kasancewar karamar hukumar Dandume na cikin sahun gaba a wajen sanarwa …
Read More »