By Imrana Abdullahi, Kaduna North West, Nigeria The residents of Abuja road Rigasa, Igabi Local Government of Kaduna State, Nigeria, are gripped by mounting apprehension as they witness the relentless erosion plaguing their community’s bridge. Serving as a vital artery, the bridge connects Rigasa to Hayin Dan-Mani, Mahuta, and …
Read More »Farfesa Gwarzo Ya Nada Mataimakin Shugaban Jami’ar Franco-British, Kaduna
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kwamitin Amintattu na Jami’ar kasa da kasa ta Franco-British International University Kaduna, ta amince da nadin Farfesa Abdullahi Muhammad Sabo, a matsayin mataimakin shugaban sabuwar jami’ar. Ya zuwa lokacin da aka nada shi, Farfesa Sabo ya kasance tsohon shugaban makarantar gaba da digiri na biyu, a …
Read More »Shehu Sani Ya Ziyarci Dan Wasan Da Aka Yi Watsi Da shi A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Daniel Joshua tsohon dan wasan kwallon kafa ne da ya yi wasa a da kulab din Golden Eaglet, wanda kamar yadda kowa ya Sani kulab din ya samu gagarumar nasara a shekarar 2007 da aka yi gasa a kasar Korea. amma bayan da ya samu matsalar …
Read More »GWAMNA UBA SANI YA NADA SAMUEL ARUWAN, KANTOMAN KULA DA BABBAN BIRNIN KADUNA, KCTA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin Samuel Aruwan a matsayin shugaban hukumar kula da babban birnin jihar Kaduna (KCTA). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren Yada Labarai da aka rabawa manema …
Read More »Dan Majalisar Kaduna Ya Rasu kwanaki 3 Da Rantsar Da shi
Daga IMRANA ABDULLAHI Kamar dai yadda jaridar theshieldg.com da ke a yanar Gizo ta wallafa cewa dan majalisar da ke wakiltar karamar hukumar Chikun a majalisar dokokin Jihar Kaduna Madami Garba Madami ya rasu kwanaki uku kacal da Rantsar da su a matsayin zababbun yan majalisar da suka lashe zabe …
Read More »Governor Uba Sani Mourns State Lawmaker, Madami Garba Madami
By; Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria The Governor of Kaduna State, His Excellency, Senator Uba Sani, has expressed shock over the death of Honourable Madami Garba Madami, the member representing Chikun Constituency, in the Kaduna State House of Assembly. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press …
Read More »ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI
Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”. …
Read More »Tsohon Shugaban PDP A Kaduna Ya Rasu
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na farko a Jihar Kaduna, Ibrahim Yaro Suleiman ya rasu. Sakataren yada Labarai na Jihar, Abraham Alberah Catoh, a cikin sakon ta’aziyyar da ya fitar a a ranar Juma’a, ya jajantawa iyalai, yan uwa da daukacin yayan jam’iyyar game da rashin da aka yi. …
Read More »El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …
Read More »kaduna concerned citizens Want government to enact a laws good punishment on phone snatchers, /killer’s
Kaduna State is seeing emergence of youth restiveness in recent times, such has result of some factors that could be associated with unemployment, illiteracy, peer group influence, economic hardship and poverty has an increase the occurrence of such acts of violence and lawlessness among youth groups in the State, resulting …
Read More »