By Imrana Abdullahi, Kaduna North West Nigeria Two non-governmental organizations in Kaduna State, Northwestern Nigeria, namely the Women and Children’s Rights and Empowerment Foundation of Nigeria (WCREFN) and the Muslim Peace Networks (MPN), have recently distributed a large number of Arabic learning aids to several Tsangaya Islamic …
Read More »Shugaban NVBF Ya Taya Sabon Shugaban SWAN
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar kwallon raga ta Najeriya (NVBF), Injiniya Musa Nimrod ya taya Isaiah Kemje Benjamin murna, bayan ya zama shugaban kungiyar marubuta labaran wasanni ta Najeriya (SWAN). Ya bayyana hakan ne a lokacin da Shugaban kunguyar SWAN tare da rakiyar wasu shugabannin kungiyar na jihar Kaduna suka …
Read More »A KARKATA TALLAFIN RAGE RADADIN CIRE TALLAFIN MAI A BANGAREN MAN FETUR – AMINU GORONYO
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Aminu Ibrahim shugaban kamfanin A S Goronyo a bangaren Keke – Napep kuma shugaba na yan Keke – Napep a Jihar Kaduna, ya ce a zahirin gaskiya kamar yadda Gwamnati ta ce za ta bayar da tallafi abu ne mai kyau don haka a irin tunani …
Read More »Kaduna SWAN Congratulates New President, Salutes Delegates, Sirawoo
By Imrana Abdullahi, Kaduna The Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Kaduna State Chapter has congratulated the association’s new President, Isaiah Kemje Benjamin following his victory at the polls on Thursday July 13, 2023. This was contained in a statement jointly signed by its Chairman and Secretary, Shehu Abdullahi …
Read More »Impending Disaster: Kaduna Bridge Faces Dire Threat from Erosion as Concerned Residents Seek Urgent Assistance
By Imrana Abdullahi, Kaduna North West, Nigeria The residents of Abuja road Rigasa, Igabi Local Government of Kaduna State, Nigeria, are gripped by mounting apprehension as they witness the relentless erosion plaguing their community’s bridge. Serving as a vital artery, the bridge connects Rigasa to Hayin Dan-Mani, Mahuta, and …
Read More »Farfesa Gwarzo Ya Nada Mataimakin Shugaban Jami’ar Franco-British, Kaduna
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kwamitin Amintattu na Jami’ar kasa da kasa ta Franco-British International University Kaduna, ta amince da nadin Farfesa Abdullahi Muhammad Sabo, a matsayin mataimakin shugaban sabuwar jami’ar. Ya zuwa lokacin da aka nada shi, Farfesa Sabo ya kasance tsohon shugaban makarantar gaba da digiri na biyu, a …
Read More »Shehu Sani Ya Ziyarci Dan Wasan Da Aka Yi Watsi Da shi A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Daniel Joshua tsohon dan wasan kwallon kafa ne da ya yi wasa a da kulab din Golden Eaglet, wanda kamar yadda kowa ya Sani kulab din ya samu gagarumar nasara a shekarar 2007 da aka yi gasa a kasar Korea. amma bayan da ya samu matsalar …
Read More »GWAMNA UBA SANI YA NADA SAMUEL ARUWAN, KANTOMAN KULA DA BABBAN BIRNIN KADUNA, KCTA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin Samuel Aruwan a matsayin shugaban hukumar kula da babban birnin jihar Kaduna (KCTA). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren Yada Labarai da aka rabawa manema …
Read More »Dan Majalisar Kaduna Ya Rasu kwanaki 3 Da Rantsar Da shi
Daga IMRANA ABDULLAHI Kamar dai yadda jaridar theshieldg.com da ke a yanar Gizo ta wallafa cewa dan majalisar da ke wakiltar karamar hukumar Chikun a majalisar dokokin Jihar Kaduna Madami Garba Madami ya rasu kwanaki uku kacal da Rantsar da su a matsayin zababbun yan majalisar da suka lashe zabe …
Read More »Governor Uba Sani Mourns State Lawmaker, Madami Garba Madami
By; Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria The Governor of Kaduna State, His Excellency, Senator Uba Sani, has expressed shock over the death of Honourable Madami Garba Madami, the member representing Chikun Constituency, in the Kaduna State House of Assembly. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press …
Read More »