Home / Tag Archives: Kaduna (page 8)

Tag Archives: Kaduna

ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI

  Daga Imrana Abdullahi     A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”.   …

Read More »

Tsohon Shugaban PDP A Kaduna Ya Rasu

Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na farko a Jihar Kaduna, Ibrahim Yaro Suleiman ya rasu. Sakataren yada Labarai na Jihar, Abraham Alberah Catoh, a cikin sakon ta’aziyyar da ya fitar a  a ranar Juma’a, ya jajantawa iyalai, yan uwa da daukacin yayan jam’iyyar game da rashin da aka yi. …

Read More »

El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …

Read More »

Air strikes neutralize fleeing bandits in Birnin Gwari LGA

  At around 9:44am, the Ministry received a distress call of armed bandits attacking Sabon Layi village in Birnin Gwari LGA. It was confirmed that the bandits were shooting, rustling cattle, looting properties and committing other heinous crimes, a situation which had residents scampering for safety.     In a …

Read More »

ZAN YI WA KOWA ADALCI -GWAMNA UBA SANI

…Zamu yi aiki tare da kowa …Za mu Gina Al’umma DAGA IMRANA ABDULLAHI Sabon zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa zai yi wa kowa adalci a lokacin tafiyar da jagorancin Jihar Kaduna da Allah ya bashi. Sanata Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da …

Read More »