Jami’an Tsaro A Kaduna Sun Gano Makaman Bangaren Kachalla Mustapha Imrana Abdullahi Jami’an tsaron da ke aiki a karkashin Rundunar tsaro ta Thunder Strike sun tabbatarwa da Gwamnati cewa sun samu nasarar samun bindigogi hudu kirar AK47 da suka tabbatar da cewa na bangaren marigayi Nasiru Kachalla ne. Kamar yadda …
Read More »SANATA UBA SANI YA YI TIR DA KISAN MUTANE 19 A BIRNIN GWARI DA KAJURU
SANATA UBA SANI YA YI TIR DA KISAN MUTANE 19 A BIRNIN GWARI DA KAJURU Nasiru DanBatta Sanatan da ke wakiltar Kaduna Ta tsakiya a Majalisar Dattawan Nijeriya Sanata Uba Sani ya yi tir da harin da ‘yan bindiga suka kai kauyukan Kananan hukumomin Birnin Gwari da …
Read More »Dan Wasan Shirin Kwana Chasa’in Ya Zama Shugaban Sashin Hausa A Kwalejin Ilimi
Daga Abubakar Sadiq Mohd, Zaria Sakamakon wasu canje canjen da aka gudanar a kwalejin ilmi ta tarayya da ke Zariya,Jihar kaduna Wanda a ciki ma har ya yi awon gaba da Shugaban kwalejin,Dokta Ango Abdullahi Kadan,yanzu haka shi kuma da ya daga cikin yan Wasan kwaikwayon na kayataccen shirin da …
Read More »Troops apprehend kidnappers in Chikun local government area
Troops of the Nigerian Navy have arrested three kidnappers in Kujama, Chikun local government area on Friday. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State, and made available to newsmen in Kaduna. According to the report, the bandits, …
Read More »Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2)
Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2) Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar Yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda UM Muri ta bayyana cewa ta samu nasarar kama wadansu da ake yi wa zargi da satar motoci biyu. Rundunar ta bayyana hakan ne a …
Read More »Two killed as locals repel bandits in Igabi local government area
Two killed as locals repel bandits in Igabi local government area Security agencies have reported that bandits attacked Gidan Maikudi hamlet, a herders’ settlement in Kerawa ward of Igabi local government area, in an attempt to kidnap residents. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security …
Read More »Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi
Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi Imrana Abdullahi Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Makarfi a majalisar dokoki ta Jihar Kaduna Alhaji Aminu Ahmad Makarfi ya Karyata jita jitar da ake yadawa cewa wai sun yi doka a majalisar dokoki sun hana kananan …
Read More »Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna
Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufai na ganin jama’ar Jihar sun samu ingantaccen magani domin kula da lafiyarsu a yanzu haka shahararren Malamin ya sanya hannu a wata yarjejeniya da wani kamfani mai …
Read More »Bandits kill two in Giwa local government area
Bandits kill two in Giwa local government area Security agencies have reported that armed bandits attacked Garawa village of Fatika District, Giwa local government area. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State revealed …
Read More »An Yi Kira Ga El – Rufa’i Ya Gargadi Masu Kokarin Rushe Tashoshin Mota
An Yi Kira Ga El – Rufa’i Ya Gargadi Masu Kokarin Rushe Tashoshin Mota Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Direbobi ta kasa NURTW reshen Jihar Kaduna Alhaji Aliyu Tanimu Zariya ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i da ya gargadi hukumar kula da gine gine …
Read More »