Gwamnatin Jihar Kaduna ta kara matsar da dokar hana fita ta kwanaki biyu daga ranakun Laraba da Alhamis, wannan matakin kamar yadda wata sanarwa ta bayyana sun yi hakan me domin bayar da dama ga jama’a su ziyarci Kasuwannin unguwanni su sayi kayan abinci da sauran kayan masarufi. A cikin …
Read More »Muna Rokon Gwamnati Ta Bamu Damar Yin Sallar Juma’a
Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun, ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna a matsayinsa na shugaba kuma babban jami’in tsaro a Jihar da ya ba musulmi da Kiristoci a kalla Awoyi biyu zuwa uku ranar Juma’a da Lahadi domin su gudanar da Ibadarsu a wuraren …
Read More »KDSG supports military operations against bandits, praise troops for neutralizing bandits in Chikun LGA
The Kaduna State Government welcomes the intensification of military operations against bandits in the State. The combined military teams of Operation Thunder Strike, Operation Whirl Punch and Nigerian Air Force’s Operation Gama Aiki, comprising units from the Nigerian Air Force and Nigerian Army, are presently carrying out joint operations against …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kama Matasa Da Almajirai 108 Suna Kokarin Shiga Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin ganin jama’a sun kula da dokar hana tafiya daga wata Jiha zuwa wata domin gudun kada a yada cutar Covid- 19 da aka fi Sani da Korona bairus, Kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya samu nasarar …
Read More »Dangote Ya Tallafawa Jihar Kano Da Motar Gwajin Marasa Lafiya
Shahararren dannkasuwa Alhaji Aliko Dangote ya tallafawa Gwamnatin Jihar Kano da motar Gwaje gwajen marasa lafiya ta tafi da gidanka da ke da karfin duba mutane dari 400 a kowace rana. Da wannan motocin za a samu yi wa jama’a aikin Gwaji cikin sauki a Jihar Kano. Indai ba a …
Read More »Kungiyar Kwadago Ta Bukaci A Biya Ma’aikata Hakkinsu
Shugaban Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i, da ta biya ma’aikatan kananan hukumomi dubu 21 da Malaman makaranta da aka sallama daga aiki harkokinsu. Kwamared Ayuba Suleiman, ya yi wannan …
Read More »NASFAT Distributes Food Items To Thousand Of Kaduna Residents
Following the enforcement on the use of face masks in Kaduna state, necessitated by the need to curtail Coronavirus pandemic, Nasrul-Lahi-L-Fatih Society (NASFAT), Kaduna Branch has distributed over a thousand of the item to Kaduna residents to curtail the spread of the deadly disease. While distributing the face masks to …
Read More »An Sake Samun Mutane 14 Da Suka Kamu Da Cutar Korona A Kaduna
Imrana Abdullahi A wani taron da babban kakkarfan kwamitin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin kula da lamarin Korona bairus a Jihar, an tabbatar da bayar da rahoton karin mutane 14 da suka kamu da cutar. Kamar yadda rahoton ya bayyana cewa an samu karin ne daga cikin almajiran …
Read More »KDSG to pay daily incentives to frontline health workers
The Commissioner of Health, Dr, Amina Mohammed-Baloni has announced details of the Occupational Safety Incentive approved for health workers by the Kaduna State Government. She also confirmed that the state government is providing additional insurance coverage for death and disability for all the frontline health workers. The Occupational Safety Incentive, …
Read More »Kaduna State shuts entry points to ALL travel from 6pm to 6am
The Kaduna State Government has announced that all entry points into the state are shut from 6pm to 6am everyday. No interstate or intra-state travel is allowed at night-time even for essential services with effect from Friday, 1st May 2020. Following a security briefing that criminal elements are using night-time …
Read More »