Home / Tag Archives: Karramawa

Tag Archives: Karramawa

An Karrama Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar A Kaduna

Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin ayyukan alkairi da kokarin ciyar da addinin Musulunci da Musulmai ga a koda yaushe sun sa aka karrama Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sakkwato da babbar lambar Karramawa. Lamarin wannan gagarumar Karramawar dai ya faru ne a wajen babban taron Walimar yayen dalibai Maza da …

Read More »

An Karrama Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna

Wata sabuwar kungiya mai rajin samun hadin kan Gwamnatin jihar Kaduna wato ( New Kaduna United) ta Karrama shugaban ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kaduna da babbar Lambar karramawa sakamakon aiki tukuru da tsoron Allah. Ita dai wannan kungiya mai rajin samun hadin kan jama’a ta Karrama shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin ne …

Read More »

Kungiyar NASWDEN Ta Karrama Kwamared Aminu Hassan

Daga Imrana Abdullahi Kwamared Aminu Hassan jigo ne a gamammiyar  kungiyar  yan jari Bola ta kasa (NASWDEN) ya bayyana gamsuwa da irin yadda gamammiyar kungiyar ta ga kokarinsa har suka bashi lambar karramawa. Ya ce hakika shugabanci yi wa jama’a aiki shi ne shugabanci a kowane irin mataki ne da …

Read More »