Home / Tag Archives: Karramawa (page 2)

Tag Archives: Karramawa

An Karrama Shaikh Zakariyya Usman 

Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Sakamakon aiki tukuru wajen karantar da dimbin al’umma ilimin addinin musulunci da kuma bunkasa tattalin arzikin arewacin Najeriya da kasa baki daya ya sa kungiyar yan jarida masu wallafa jaridu da mujallu ta Arewa mai suna “Arewa Publishers Forum” karkashin Dokta Sani Garba suka Karrama Shaikh …

Read More »

Arewa Media Writers Sun Karrama Gwamnan Jihar Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta da ke arewacin Najeriya ta Karrama Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammadu Bello matawallen da lambar Yabo sakamakon aikin tukuru wajen ciyar da kasa gaba. A wajen wani babban taron da kungiyar ta shirya a Kaduna da yayan ta suka samu halarta daga daukacin Jihohin arewacin …

Read More »

An Karrama Babban Editan Gaskiya Ta Fi Kwabo

Tambarin Mujallar Garkuwa kenan

Sakamakon irin ayyukan da ya dade yana gudanarwa domin ci gaban kasa a fannin aikin Jarida da rubuce rubuce yasa kamfanin Duniyar kwamfuta da suka wallafa wani babban Littafi domin sanar da jama’a ilimin na’ura mai kwakwalwa a cikin harshen hausa. Kamar yadda kamfanin duniyar kwamfuta ya shaidawa duniya cewa …

Read More »