MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana dan takarar neman kujerar majalisar wakilai ta tarayya karkashin PDP daga mazabar Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna Adam Muhammad Namadi da cewa mutum ne da yake a shirye domin fafatawa da kowa ne dan takara. Malam Umar wanda ya wakilci dan takara Adam Muhammad …
Read More »ZAN MAGANCE MATSALAR TSARO A NAJERIYA – WIKE
….Ya Ba Yan Gudun hijira Tallafin Naira Miliyan Dari Biyu A Kaduna MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Ribas Mista Nyeson Wike ya bayyana cewa babban kudirinsa in zama shugaban tarayyar Najeriya shi ne ya magance matsalar tsaron da ke addabar kasar a matakin farko. Nyeson Wike ya bayyana hakan ne …
Read More »YARI: THE MELTING POLITICAL ICEMAN
By Yusuf Idris Gusau (An opinion) As the story goes, he who lives by political vengeance, will end up empty in his political career with no followers and carrying his misery all by himself with most of the people having taken him for a ride but never believing in …
Read More »2023: Governor Bala, Saraki Emerge As Consensus Candidates Of Northern Elders
Bauchi State Governor, His Excellency, Governor Bala Mohammed has alongside President of the 8th Senate, Abubakar Bukola Saraki have emerged as the Northern presidential consensus candidates from the North. This was contained in a report presented to Nigeria’s former President, General Ibrahim Badamasi Babangida by the Chairman of …
Read More »Kaduna Senatorial Aspirant Felicitates With Adherents on Ramadan, Easter
FROM IMRANA KADUNA A leading aspirant for the Peoples Democratic Party (PDP) Senatorial ticket for Kaduna Central, Alhaji Usman Ibrahim, Sardaunan Badarawa has felicitated with Kaduna State Muslim and Christian communities and Nigerians at home and in the Diaspora on this year’s Easter celebration and the Ramadan fast progression. The …
Read More »PDP TRYING TO PROFIT FROM A NATIONAL TRAGEDY
While our nation is in deep mourning over recent terrorist train attack and other acts of violence perpetrated by avowed enemies of our nation, the Peoples Democratic Party (PDP) has sought to profit from our collective grief and tragedy in its desperate quest to seize power and plunge our …
Read More »YA DACE DAN TAKARAR PDP YA FITO DAGA YANKIN AREWA – GWAMNA TAMBUWAL
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambiwal, ya bayyana cewa lokaci ya yi da jam’iyyar PDP za ta tsayar da dan takarar shugaban kasa daga arewacin Najeriya. Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da cikakken lisaafin da ya tabbatar da cewa ya dace PDP ta natsu ta tabbatar …
Read More »HARUNA A G YA KOMA GIDA PDP A KADUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Tsohon babban akanta Janar na Jihar Kaduna da ya fi kowane akanta Janar dadewa a kan mukamin Alhaji Dokta Haruna Yunusa Sa’id Kajuru, ya bayyana cancanta, kokari, iya aiki da sanin ciki da wajen Jihar a matsayin ma’aunin da za a yi amfani da shi a zabe …
Read More »DOKAR ZABE: BUHARI YA KUNYATA YAN ADAWA – SALIU MUSTAPHA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar da ke kan gaba wajen neman kujerar shugaban jam’iyyar APC na kasa Mallam Saliu Mustapha, ya yabawa shugaba Muhammadu Buhari da ya kunyata yan adawar siyasa da suke ta soki- burutsu a game da batun sanyawa dokar zabe ta 2022 hannu. Saliu Mustapha ya bayyana …
Read More »PDP SUFFERS SETBACK AS COURT BACKS MATAWALLE’S DEFECTION, TO PAY N4 MILLION COMPENSATION
A Justice Bappa Aliyu Federal High Court sitting in Gusau, Zamfara state has today ruled that Governor Bello Mohammed Matawalle of Zamfara state has the right to defect from the PDP to the APC as the constitution of both political parties as well as the nation’s 1999 Constitution did …
Read More »