Home / Tag Archives: PDP (page 13)

Tag Archives: PDP

JAJI, APC LOOKING FOR SAFE LANDING IN ZAMFARA

JAJI, APC LOOKING FOR SAFE LANDING IN ZAMFARA     By Yusuf Idris Gusau       There is a popular Hausa adage – “tabarmar kunya…da hauka aka nadeta,” which certainly fits the current disgruntlement of the APC in Zamfara especially the words coming from its former member of House …

Read More »

Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I

Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Felix Hassan Hyet, ya kalubalanci Gwamnan kaduna Nasiru Ahmed El-Rufa’i bisa irin yadda yake gudanar da al’amuran tafiyar da mulki a Jihar ba tare da kula ko yin amfani da tanajin doka da girmama jama’a ba …

Read More »

Sanya Mata A Gaba Ne Mafitar PDP – Amina Adamu Soba

Imrana Abdullahi Kaduna   Hajiya Amina Adamu Soba, tsohuwar yar takara a jam’iyyar PDP ta bayyana cewa matsalar fahimtar Juna ce kawai ke cikin jam’iyyar amma ba sabani ko Rabe Rabe kamar yadda wasu ke kokarin lakabawa yayan PDP ba. Ta ce hadin kai a zauna ayi shirin zaune da …

Read More »

Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya

Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya Mustapha Imrana Abdullahi Mai Neman Jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa a cikin Jihar Kaduna jigo a darikar Kwankwasiyya Alhaji Isa Abdullahi ( Balarabe), ya bayyana batun takararsa a matsayin hidima …

Read More »

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari. Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar. Zamu kawo maku karin …

Read More »

Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019

Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …

Read More »