NOW THAT THE EAGLE HAS LANDED – BY MOHAMMED MUSTAPHA Democracy is largely defined as the government of the people, by the people and for the people . This laconic and apt definition of democracy makes the bride of all and sundry, nay globally. Any system of government …
Read More »JAJI, APC LOOKING FOR SAFE LANDING IN ZAMFARA
JAJI, APC LOOKING FOR SAFE LANDING IN ZAMFARA By Yusuf Idris Gusau There is a popular Hausa adage – “tabarmar kunya…da hauka aka nadeta,” which certainly fits the current disgruntlement of the APC in Zamfara especially the words coming from its former member of House …
Read More »Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I
Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Felix Hassan Hyet, ya kalubalanci Gwamnan kaduna Nasiru Ahmed El-Rufa’i bisa irin yadda yake gudanar da al’amuran tafiyar da mulki a Jihar ba tare da kula ko yin amfani da tanajin doka da girmama jama’a ba …
Read More »Sanya Mata A Gaba Ne Mafitar PDP – Amina Adamu Soba
Imrana Abdullahi Kaduna Hajiya Amina Adamu Soba, tsohuwar yar takara a jam’iyyar PDP ta bayyana cewa matsalar fahimtar Juna ce kawai ke cikin jam’iyyar amma ba sabani ko Rabe Rabe kamar yadda wasu ke kokarin lakabawa yayan PDP ba. Ta ce hadin kai a zauna ayi shirin zaune da …
Read More »Ziyarar Da Na Kaiwa Wamakko Babu Wata Dangantaka Da Siyasa – Inji Bafarawa
Ziyarar Da Na Kaiwa Wamakko Babu Wata Dangantaka Da Siyasa – Inji Bafarawa Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Dalhatu Bafarawa ya bayyana cewa ziyarar da ya kai wa Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, shugaba a Jam’iyyar APC a Sakkwato, a kwanan nan bashi da nasaba da siyasa, saboda haka shi yana …
Read More »Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya
Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya Mustapha Imrana Abdullahi Mai Neman Jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa a cikin Jihar Kaduna jigo a darikar Kwankwasiyya Alhaji Isa Abdullahi ( Balarabe), ya bayyana batun takararsa a matsayin hidima …
Read More »Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP
Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari. Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar. Zamu kawo maku karin …
Read More »KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY
PRESS RELEASE KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY Kano state government has reacted sharply to the criticism by the Kwankwasiyya movement faction of the People’s Democratic Party (PDP) over effort to rejuvenate non-performing public assets which it said would not fold its arms and …
Read More »Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019
Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …
Read More »Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna
Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Ofishin jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna na cewa tsohon ministan harkokin sufurin Jiragen sama Honarabul Felix Hassan Hyat ya sake lashe zaben shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna, domin jagorancin …
Read More »