Daga Imrana Abdullahi A sakamakon irin kokari da jajircewa wajen ganin rayuwar Mata da Yara da sauran al’umma yasa Gidauniyar taimakawa marayu, Gajiyayyu da sauran masu bukata ta musamman ta “A A Charity” ta Karrama kwamishinar ma’aikatar da ke kula da harkokin mata ta Jihar Sakkwato, Hajiya Hadiza Ahmed Shagari. …
Read More »Sanata Wamakko Ya Bukaci Jama’a Su Bunkasa Noma Da Samar Da Masana’antu
Daga Imrana Abdullahi Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi kira ga daukacin yan Najeriya da su mayar da hankali a kan batun bunkasa Noma da samar da masana’antu da nufin bunkasa tattalin arziki da ci gaban kasa. Dan majalisar Dattawa Wamakko ya yi wannan kiran ne a Sakkwato a lokacin …
Read More »Ana Kokarin Ceto Rayuwar Wata Kyanwa A Sakkwato
Daga Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Sakwato na cewa wadansu Likitocin Dabbobi na aikin ceton rayuwar wata kyanwa ta dan jarida Nasir Abbas Babi a garin Sakkwato. Likitocin sun kebe kyanwar a wani wuri na asibiti don yin gwaje gwaje da karin ruwa bayan kyanwar ta fuskanci …
Read More »An Ba Kwamishinonin Sakkwato 25 Wuraren Aiki
…Za Mu Sake Gina Jihar Sakkwato, inji Gwamna Aliyu Daga Imrana Abdullahi Da S Adamu, Sokoto Sabbin kwamishinonin da aka nada a Jihar Sokkwato a halin yanzu gwamnan jihar Dokta Ahmed Aliyu ne ya rantsar da su tare da ba su mukamai domin daukar nauyin da ya rataya a wuyansu …
Read More »Wamakko Ya Yi Wa Kananan Hukumomi Sokoto 3 Domin Magance Cutar Cizon Sauro
By; Imrana Abdullahi A kokarinsa na tabbatar da samun lafiya da kuma kawar da cutar zazzabin cizon sauro a cikin birnin Sakkwato, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya kaddamar da wani atisayen feshin maganin Sauro a yankin Sanatan Sakkwato ta Arewa. Atisayen na bana wanda aka ce zai gudana ne a …
Read More »Minista Daga Sakkwato Tambuwal Ya Yi Bayani
Daga Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana halin da ake ciki dangane da nadin Bello Muhammad Goronyo a matsayin minista daga Sokoto. Bayanin na Tambuwal yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da tsohon kwamishinan ma’aikatar yada labarai da sake farfado da jama’a ta …
Read More »Manoman Sakkwato Suna Bukatar Takin Zamani Ba Soki burutsu Ba – Inji PDP
Daga Imrana Abdullahi An jawo hankalin gwamnatin Jihar Sakkwato kan gaggawa da bukatar samar da takin zamani ga manoman jihar. Wannan dai kokarin jan hankali daga Jam’iyyar PDP na zuwa a dai dai lokacin da ake ganin Gwamnatin Jihar karkashin APC ta karkata wajen al’amuran da suka saba da muradun …
Read More »AN KASHE WANI HAR LAHIRA A SAKKWATO
Biyo bayan yin kalmar batanci ga fiyayyen balita wani mutum mai suna Usman Buda da ke sana’a da ke a cikin garin Sokoto, an kashe shi har lahira bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga Annabi Muhammad. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya ruwaito, mahawara ta barke a tsakaninsu …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Ta Kashe Biliyan 2 A Kan Bunkasa Sana’o’i – Tambuwal
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce Gwamnatinsa a yan shekarun da suka gabata ta kashe naira biliyan biyu (2) a harkar bunkasa sana’o’i a Jihar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun mashawarci na musamman a kan harkokin kafafen …
Read More »Tsaro: Sakkwatawa Da Zamfarawa Sun Jinjinawa Gwamna Bello Matawalle
Al’ummar Jahar Sokoto da Zamfara sun bayyana farin cikinsu da matakan sojan da a ka dauka a gabashin Sokoto,. Sun bayyana farin cikin ne tare da yin jinjina mai yawa ga Gwamna Bello Mutawalle na Jihar Zamfara a kan zuwan sa kasar Nijar don neman hadin kan jami’an tsaro kasar …
Read More »