Gwamnatin Jihar Sakkwato Na Kokarin Magance Matsalar Cutar Da Ta Bulla – Tambuwal Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, CFR Mutawallen Sakkwato ya bayyana cewa a madadin Gwamnati da kuma daukacin al’ummar Jihar, yana bayyana bakin cikinsa da jajantawa iyalai da yan uwan wadanda suka rasa …
Read More »Shugaban Kungiyar Katsinawa da Daurawa Na Kasa Ya Kai Ziyarar Jaje Ga Yan Kasuwar Sakkwato
Shugaban Kungiyar Katsinawa da Daurawa Na Kasa Ya Kai Ziyarar Jaje Ga Yan Kasuwar Sakkwato Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Katsinawa da Daurawa na kasa Alhaji Aliyu Daura ya kai ziyarar jajantawa yan kasuwar Sakkwato sakamakon matsalar Gobarar da ta tashi a kasuwar da ta haifar da asarar dukiya mai …
Read More »Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Tallafawa Yan Kasuwar Da Suka Yi Gobara A Sakkwato Da Miliyan 30
Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Tallafawa Yan Kasuwar Da Suka Yi Gobara A Sakkwato Da Miliyan 30 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kebbi, Sanata Abibakar Atiku Bagudu ya taimakawa yan kasuwar Sakkwato da suka yi Gobara a ranar Talata da Safe ya taimaka da kudi naira miliyan 30. Gobarar dai ta tashi …
Read More »Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraicin
Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraici Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar Hizba na Jihar Sakkwato Dokta Adamu Bello Kasarawa, ya tabbatar da samun wani faifan bidiyon wata yarinyar da saurayi ya lalata kuma abokanansa suka yada bidiyon. Sanadiyyar yada bidiyon ya haifar da lalacewar maganar Auren …
Read More »Allah Ya Yi Wa Barista Inuwa Abdulkadir rasuwa
Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato mahaifar marigayin sun tabbatar da rasuwarsa a safiyar yau Litinin. Ya rasu yana da shekaru 54 kuma kafin rasuwarsa ya taba zama minista a tarayyar Nijeriya kuma ya rike matsayin mukamin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso Yamma.
Read More »EFCC Ta Damke Mutanen Chaina Biyu Da Zargin Cin Hancin
Imrana Abdullahi Hukumar da ke fafutukar yaki da masu kokarin karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da karbar rashawa da kuma al’amuran da suka shafi kudi shiyyar Sakkwato sun samu nasarar Damke wadansu yan kasar Chaina biyu da suka yi kokarin bayar da cin hanci miliyan Dari ga shugaban …
Read More »An Shawarci Yan Nijeriya Su Zama Masu Kaunar Yan Uwansu
Imrana Abdullahi Wani mai kishin kasa da taimakon Al’umma a tarayyar Nijeriya, Alhaji Zayyanu Aliyu, ya shawarci mawadata da suke da Kumbar Susa da su hanzarta taimakawa marasa karfi da ke cikin Al’umma, da irin kayayyakin abinci da na amfanin yau da kullum. Kamar yadda ya bayyana cewa ba wani …
Read More »An Samu Bullar Korona Bairos A Sakkwato
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana samun mutum na farko dauke da cutar Covid – 19 da ake kira da Korona bairos a Jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne bayan da ya karbi rahoton kwamitin karta kwana da aka kafa a game da cutar korona …
Read More »Gwamna Tambuwal Ya Karyata Batun Nadin Korede Mai Taimaka Masa
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya Karyata batun nadin Maryam Aliyu Obaje da ake wa lakabi da Korede inda ya bayyana lamarin bayanin nadin a matsayin karya kawai. Tambuwal ya ci gaba da cewa shi babu wani batun nadin mai taimaka masa na musamman a …
Read More »Mutane 25 Da Wamakko Ya Dauki Nauyin Karatunsu A Jami’ar Benin Sun Karbi Shahadarsu
Daga Imrana Kaduna Mutane Ashirin da biyar da suka kammala karatunsu a jami’ar jamhuriyar Benin da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya dauki nauyin karatunsu sun kammala kuma sun karbi takardar kammalawar a Sakkwato. Dukkansu da suka hada da mace guda daya sun samu nasarar kammala karatun masu tare da samun …
Read More »