Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a jam’iyyar PDP honarabul Isa Ashiru Kudan ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna da su ci gaba da yin addu’o’in neman samun maganin matsalar tsaron da ke kara tabarbarewa a fadin Najeriya baki daya. Isa Ashiru ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Gwamna Zulum Ya Rabawa Iyalai Dubu 40,000 Kayan Abinci Da Naira Miliyan 125.5 A Damboa
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Talatar da ta gabata ne ya rabawa iyalai da suka kai dubu 40,000 a garin Damboa Damboa abinci da makudan kudi naira miliyan 125.5 a hedikwatar karamar hukumar Damboa da ke yankin Kudancin Jihar Borno. Ziyarar Gwamnan ta zo …
Read More »Masu Sana’ar Sayar Da Mota Na Bukatar Tallafi – Na brazil
Masu Sana’ar Sayar Da Mota Na Bukatar Tallafi – Na brazil Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana masu sana’ar sayar da motoci da cewa mutane ne masu bukatar tallafin Gwamnati a dukkan mataki. Shugaban kungiyar masu sayar da motoci ta kasa reshen Jihar Kaduna Alhaji Ahmad Nabrazil ne ya yi wannan …
Read More »YA AKA YI DA KAYAN TALLAFIN JIHAR KATSINA NA KORONA?
Mu’azu Hassan @Katsina City News Kwanakin baya Nijeriya ta shiga wani yanayi na wata zanga-zanga da ake kira ENDSARS daga baya ta rikide ta zama tarzoma, kisa, fasa shaguna da kone-kone. Daya daga cikin abin da ya dauki hankalin duniya shi ne yadda aka rika fasa wasu sito-sito na …
Read More »Kamfanin Google Zai Taimakawa Jaridun Yanar Gizo 16
Imrana Abdullahi Kamfanin yanar Gizo na Google a karkashin sharinsa na Labaran Google Initiative, ya bayyana cewa zai taimakawa wadansu jaridun yanar Gizo guda Goma 16 da suke a tarayyar Nijeriya da suka hada da shahararriyar Jaridar Daily Nigerian da kudi. Ludovic Blecher, shi ne shugaban bangaren labaran Google, ya …
Read More »Dandalin Katsina City News Ya Yantar Da Yan Bursuna, Da Tallafawa Mabukata
Imrana Abdullahi Dandalin Sada zumunta a manhajar Wattsapp da Malam Danjuma Katsina ya kirkiro mai suna Katsina City News ya taimakawa yan gudun hijira da kuma biyawa wadansu mutane kudin tara wanda dalilin hakan suka kubuta saga gidan Yari. Su dai mambobin wannan dandali sun tara kudi ne ta hanyar …
Read More »Kungiyar Kwadagon Jihar Kaduna Ta Tallafawa Marasa Karfi
Imrana Abdullahi Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ta Tallafawa mabukata da ke cikin al’umma da kayan abinci domin rage radadin zaman gida da ake ciki a kokarin hana yaduwar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da take addabar duniya. Kwamared …
Read More »Sanata Wamakko Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Miliyan 317 Ga Marayu
Daga Abdullahi Dan garin nan Shugaban kwamitin harkokin tsaro kuma mataimakin shugaban kwamitin yaki da cin hanci sanata Aliyu Magatakayrda Wamakko, yq kaddamar da Rabon tallafin marayu na naira miliyan 317.7 domin rabawa marayu 1,176 karkashin kungiyar bayar da tallafin musulunci ta (Islamic Relief Organization) Wadanda suka amfana sun hadar …
Read More »Dan Majalisa Salisu Iro Isansi Ya Rabawa Mutane 1000 Tallafi A Katsina
Daga Surajo Yandaki Katsina Dan majalisar tarayya mai wakiltar Katsina ta tsakiya Honarabul Salisu Iro Isansi, ya bada tallafin dubu goma, ga mutane (10,000)domin su inganta kananan sana’o’i da suka hada da mutane dubu (1000) mata da matasa na cikin mazabarsa “A jawabinsa na maraba Dan majalisa Salisu Iro Isansi …
Read More »