DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ci gaba da sanar wa duniya irin jajircewar da tsohon Gwamnan Jihar Zamafara kuma Sanata a halin yanzu Aminu Waziri Tambuwal, wajen aiwatar da ayyukan ci gaban al’ummar Jihar Sakkwato da nufin inganta rayuwarsu. Honarabul Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yabo, ya lashi takobin sanar wa …
Read More »A JIHAR SAKKWATO ZA A DADE ANA TUNA AIYUKAN SANATA AMINU WAZIRI TAMBUWAL
….Tambuwal ya yi Ayyukan Alkairi A Jihar Sakkwato Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kishi da son ganin ci gaban Jihar Sakkwato tare da al’ummar Jihar yasa Tsohon Gwamna kuma Zababben Sanata a yanzu Barista Aminu Waziri Tambuwal ya aiwatar da dimbin ayyukan da za a dade ana amfanarsu a Jihar. …
Read More »Tambuwal declared winner , makes 10th senate
From : Suleiman Adamu, Sokoto The Independent National Electoral Commission has declared Governor Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto state winner of the Sokoto South Senatorial District elections. Tambuwal, a former House of Representatives Speaker won by 100, 860 votes to defeat Senator Abdullahi Ibrahim Danbaba …
Read More »Tambuwal signs N189 billion appropriation bill into law
…..commend APC lawmakers for harmonious conduct By Suleiman Adamu, Sokoto Sokoto state governor Aminu Waziri Tambuwal signs into law N189 billion 2O23 appropriation bill as he commended APC lawmakers for their spirited understanding working with their PDP counterparts in the interest of the state. The governor while signing …
Read More »Governor Tambuwal To ASUU; Resume Classes or Forfeit Your Salary Fore With
…Reads Riot Act To ASUU Sokoto Varsity Sokoto state government has spent the sum of over N8 billion annually on schools feeding programme, students examination fees and other human development issues in the period of more than seven years. In a statement Signed by Muhammad Bello Special Adviser Media and …
Read More »Tambuwal Accepts Resignation of 11 Commissioners, SSG, Chief of Staff
Gov. Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto state has accepted the resignation of thirteen key portfolio holders in his administration. At the top of the list is Hon. Manir Muhammad Dan Iya, who was also the Overseer of the Ministry of Local Government and Chieftaincy Affairs. In a statement Signed …
Read More »YA DACE DAN TAKARAR PDP YA FITO DAGA YANKIN AREWA – GWAMNA TAMBUWAL
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambiwal, ya bayyana cewa lokaci ya yi da jam’iyyar PDP za ta tsayar da dan takarar shugaban kasa daga arewacin Najeriya. Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da cikakken lisaafin da ya tabbatar da cewa ya dace PDP ta natsu ta tabbatar …
Read More »BABU WANI BANGARE DA YA SAMU MATSALA A JIHAR SAKKWATO – TAMBUWAL
IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa babu wani bangare da ya samu matsala a dukkan ma’aikatu da sauran bangarorin Gwamnati sakamakon shigarsa harkokin siyasa a matakin kasa. Aminu Waziri Tambiwal, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labaran Talbijin ta …
Read More »TRANSITION ANNOUNCEMENT OF ALHAJI MUHAMMADU BELLO (WAZIRIN TAMBUWAL)
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun It is with sublime submission to the will of Allah (SWT) that I announce the death of my precious elder brother, Alhaji Muhammadu Bello, Wazirin Tambuwal, (the Vizier of Tambuwal). The octogenarian, who died Tuesday evening …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Ta Kashe Biliyan 2 A Kan Bunkasa Sana’o’i – Tambuwal
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce Gwamnatinsa a yan shekarun da suka gabata ta kashe naira biliyan biyu (2) a harkar bunkasa sana’o’i a Jihar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun mashawarci na musamman a kan harkokin kafafen …
Read More »