Zamfara State Executive Governor Hon.Dr Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today assented to the Zamfara State Legislative and Judiciary Autonomy Bills into the Laws of the state. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications to the Governor made available to news men …
Read More »Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe
Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Mulkin Tsafe a jahar Zamfara, Alhaji Abubakar Aliyu MC ya baiyana takaicinsa dangane da irin wasu rahotani na rashin gaskiya da haddasa rikici da suke …
Read More »Na Fi Kowa Cancantar Zama Shugaban APC Na Kasa – Abdul’Aziz Yari
Daga Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda al’ummar Jihar Zamfara da ke arewacin tarayyar Najeriya ke kokarin bayyanawa duniya irin nagarta, hakuri da juriyar babban jigon siyasar Jihar da Najeriya baki daya Alhaji Dokta Abdul’Aziz Abubalar Yari Shatiman Zamfara, kasancewarsa mutumin da ke taimakawa dimbin jama’ar birni da karkara wanda …
Read More »Governor Matawalle Relieved All Special Advisers
PUBLIC ANNOUNCEMENT It is hereby notified for general information that His Excellency, the Executive Governor, Hon. Bello Mohammed Matawalle, MON, (Barden Hausa, Shatiman Sokoto) has relieved all Special Advisers of their appointments, except the Special Adviser on Security matters. This decision is in line with the recent depection …
Read More »Yari, El-Rufa’ Da Marafa Sun Kalubalanci Kalamin Shugaban Rikon APC Mai Mala Buni
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »Biyayya Ga Abdul’Aziz Yari Wajibi Ne – Dokta Suleiman Shinkafi
….Ba Mu San Kowa Ba Sai Abdul’azizi Yari Mustapha Imrana Abdullahi “Ba mu san kowa ba sai Abdul’Aziz Yari, Alhaji Mamuda Aliyu Sh9nkafi,Sanata Kabiru Mafara, Dauda Lawal Dare,Sagir Hamidu da kuma Ibrahim Shehu Bakauye su ne masu dimbin jama’a duk fadin Jihar Zamfara, don haka idanun shugabannin APC na kasa …
Read More »Northern Speakers Forum Mourns Slain Zamfara Lawmaker
The Speaker of the Kaduna State House of Assembly/Chairman Northern Speakers Forum, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has expressed shock over the demise of member of Zamfara State House of Assembly, Honourable Muhammad J. Ahmad. Zailani expressed this in a statement signed by his SA Media and …
Read More »I Was Shocked – Gov Matawalle
GOVERNOR MATAWALLE EXPRESSES SHOCK OVER THE SUDDEN DEATH OF MEMBER REPRESENTING SHINKAFI AT THE STATE HOUSE OF ASSEMBLY MUHAMMAD G AHMAD The Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has expressed shock over the report of the sudden death of the member representing …
Read More »Saboda Abdul’Aziz Yari Nake APC – Dokta Shinkafi
Mustapha Imrana Abdullahi Wani jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana cewa shi ya na yin jam’iyyar APC ne saboda tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Abubakar Yari, kasancewarsa jagora na kwarai. Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da …
Read More »Tsarin Jam’iyya Ne Ke Hada Kan Al’ummar Najeriya – Gwamna Yobe
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin rikon jam’iyyar APC na kasa kuma Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Bunu ya bayyana tsarin jam’iyya a matsayin abin da ke hada kan dimbin al’ummar Najeriya ba tare da nuna wani bambanci ba. Gwamna Mai Mala Buni ya ce hakika babu wani abin da ke …
Read More »
THESHIELD Garkuwa