Gobara ta kone ginin gidan rediyon tarayyar Najeriya FRCN da ke Kaduna da yammacin ranar Lahadin nan. Ko da yake kawo yanzu ba a bayyana musabbabin tashin gobarar ba amma majiyar mu ta bayyana cewa ta fara ne daga dakin bayar da wuta na Janareto kuma Dakin Janareton ya Kone …
Read More »Honarabul Hussaini Abdulkarim (Mai Kero) Ya Jajantawa da ya daga cikin manyan jam’iyar PDP, Injiniya Hannafi A Kan rasuwar mahaifiyarsa.
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai Mai Kula da masaukin bakin Al’ummomi kuma Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Kudu Honarabul Malam Abdulkarim Hussaini Ahmed (Mai Kero), ya mika ta’aziyya ga Dan takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP na Karamar Hukumar Kaduna ta Kudu, a zaben da ya gabata …
Read More »Sanata Kaka Shehu Lawan Ya Gabatar Da Kudirin Gaggawa A Gaban Majalisa
Daga Bashir Bello Majalisa, Abuja. Dan Majalisar Taraiya mai Wakiltar Mazabar Borno ta Tsakiya , Sanata Kaka Shehu Lawan ya ga batar da wani Kuduri na gaggawa a gaban zauren Majalisar Dattawa da ke Abuja. Majalisar Dattawa ta umarci Kwamitocinta na Sharia da na Yancin Dan’adam da na Dokoki ba …
Read More »Idan An Ba Noma Cikakkiyar Kulawa Za A Yaki Talauci, Yunwa, Yalwar Arziki A Samu Walwal Da Magance Matsalar Tsaro
Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja. Dan Majalisar Dattawa Mai wakiltar Mazabar Kwara ta Tsakiya a majalisar Dattawa da ke Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, Sanata Mustapha Salihu, Shugaban Kwamitin Noma na Majalisar, a wani zama da suka yi na musamman ya yi kira da a shirya da Ministocin Noma da …
Read More »Ziyarar Aliyu Muhammad Waziri Zuwa Kasar Pakistan
A Ci Gaba Da Kokarin Ganin Harkar Noma Ta Bunkasa A Najeriya Shugaban Kungiyar Manoman Zamani Ta Tarayyar Najeriya Alhaji Aliyu Muhammad Waziri ( Santurakin Tudun Wada Kaduna, Dijiman Bwari, Hasken Matasan Najeriya, ya kai wata ziyara a kasar Pakistan domin bunkasa harkar Noma a Najeriya baki daya. Ga …
Read More »A Ceto Masu Fama Da Nakasa – Dokta Micah Shabi
…ranar 3 ga watan Disamba ce ranar kulawa da masu nakasa Daga Imrana Abdullahi Wani bawan Allah mai fama da nakasar gani da ke da bukata ta musamman da zaune a cikin garin Kaduna Mista Dokta Micah, ya bayyana bukatar da ake da ita a duk fadin duniya a …
Read More »Karbo Bashi: Fatan Mu A Yi Wa Kasa Aiki – Sanata Ali Ndume
Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja. Dan Majalisar Datttawa mai Wakiltar mazabar Barno ta Kudu Sanata Ali Ndume, wanda shi ne mai tsawatarwa da ake yi wa lakabi da Bulaliyar Majalisa Dattawa ya nuna gamsuwarsa da hujjojin da Shugaban Kasa Ahmed Tinubu ya gabatar masu na ciyo bashin in da ya …
Read More »Zamu Samar Da Wadatattun Kudi Domin Gyaran Tituna A Najeriya – Sanata Babangida Husaini
Daga Bashir Bello, Majalisa Abuja. Shugaban Kwamitin da ya ke kula da Hukumar da ta ke kula da gyaran Titunan Najeriya (FERMA,) Sanata Babangida Hussaini, dan Majalisar Datttawa da ke Wakiltar Jigawa ta Arewa maso Yamma ya ce majalisar Dattawa tasha alwashin ganin titunan Najeriya wadanda suke karkashin Gwamnatin Taraiya …
Read More »Honarabul Kofa ya Shirya Taron Addu’o’i Kan Nasarar Kotu tare da Tallafa wa sama da mutune 10,000
By Rabiu Sanusi Dan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabun Kiru da Bebeji a majalisar tarayya Rt Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa,(PhD)a ya shirya taron addu’o’i tare da bada tallafi a mazabun da yake wakilta. Hon Kofa ya shirya taron ne musamman wanda ya haɗa sama da mutum 10,000 domin yin …
Read More »Gwamna Uba Sani Zai Gina Gidaje Dubu 10,000 Domin Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Domin cike gibin gidaje da ake fama da shi na kalubalen gidaje , gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Uba Sani ta ce za ta samar da rukunin gidaje 10,000 a fadin kananan hukumomin jihar 23 nan da shekaru hudu masu zuwa. Babban …
Read More »