Katafaren Kamfanin nan da ya karade nahiyar Afirka baki daya mai suna Dangote Group ya fito fili ya bayyana cewa ba a kai wa harabar kamfanin samame ba da ake yadawa a kafofin Sada zumunta na zamani cewa wai hukumar da ke yaki da masu almundahanar kudi da kuma kokarin …
Read More »Allah Ya Yi Ambasada MZ Anka Rasuwa
Daga Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu da sanyin safiyar nan daga wata majiyar iyalai na bayanin cewa Allah ya yi wa fitaccen dan siyasa a Jihar Zamfara da kasa baki daya Ambasada MZ Anka rasuwa. Kamar dai yadda majiyar ta shaida mana cewa ya rasu ne bayan fama da …
Read More »Tsohon Shugaban Majalisar Wakilai Ghali Umar Na’ABBA Ya Rasu A Abuja
Daga Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu na cewa tsohon shugaban majalisar wakilai ta Takwas (8) Alhaji Ghali Umar Na’ABBA ya rasu. Tsohon shugaban majalisar wakilan dai an haife shi ne a ranar 27 ga watan Satumba, 1958, an kuma san shi da tsayawa a kan kokarin kare muradun yankasa …
Read More »ZAMFARA APC CONGRATULATES DR. ABDULLAHI UMAR GANDUJE AT 74
It is with hearts filled with joy and happiness that the Chairman, Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, Hon. Tukur Umar Danfulani, on behalf of leaders, State Working Committee members, and entire APC members in Zamfara, wishes to congratulate our National Chairman of the party, His …
Read More »KUNGIYAR CI GABAN KADUNA DOKA “KADDA” TA GUDANAR DA TARON SHEKARA A KADUNA
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Sani Rabi’u Bako, shugaban kungiyar ci gaban al’ummar cikin garin Kaduna ne mai suna KADDA ya bayyana nasarorin da kungiyar ke samu da cewa wani al’amari ne daga Allah madaukakin Sarki. Ya bayyana hakan ne a lokacin da ya tattauna da manema labarai a cikin garin …
Read More »Hukumar KASUPDA Ta Nuna Rashin Jin dadin A Kan Yadda Ake Gine-Gine Ba Izini
Hukumar Tsara Birane da Samar da Cigaba ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta bayyana rashin jin dadin ta kan yadda a ka koma yin gine-gine ba tare da samun izini daga Hukumar ba. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da aka rabawa …
Read More »Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƴan Kasuwar Funtua wato Funtua Traders Association.
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an bunkasa harkokin ciniki da masana’antu musamman a daukacin yankin karamar hukumar Funtuwa da ke cikin Jihar Katsina ya sa hadaddiyar Ƙungiyar yan kasuwa mai suna a sama tana farin cikin Gayyatar ƴan’uwa da abokan arziki zuwa wajan Ƙaddamar da Kalandar Ƙungiyar ta …
Read More »Talakawan Jihar Zamfara Na Bukatar Samun Tsaro – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Wani jagoran al’ummar Jihar Zamfara kuma fitaccen dan siyasa daga karamar hukumar Talatar Mafara, Alhaji Bashir Nafaru ya kara jaddada kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara da ta kara himma wajen samar da ingantaccen tsaro ga al’ummar Jihar musamman ma Talakawa. Bashir Nafaru ya yi wannan kiran ne …
Read More »Uwar Gidan Shugaban Kasa Ta Bayar Da Tallafin Karatu Miliyan 1 Ga Daliban Jami’ar FUDMA
Daga Imrana Abdullahi Uwargidan shugaban kasa Sanata Oluremi Tinubu, ta bayar da tallafin karatu na miliyan daya ga daliban jami’ar Gwamnatin tarayya ta Dutsinma, da ke Jihar Katsina, wadanda yan bindiga masu satar mutane suka sace kwanan baya, a ranar 4 ga watan Okutoba. Uwargidan shugaban …
Read More »Muna Bukatar Hanya Da Kuma Dam Na Ruwa – Rabe Mela Maska
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Rabe Mela Maska da ke karamar hukumar Funtuwa ya yi kira ga Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda da ya taimaka masu da aikin hanyar da ta tashi tun daga martabar Maska zuwa Maska, Tumburkai da sauran wadansu garuruwa da dama a yankin. Haka zalika …
Read More »