Daga Imrana Kaduna Wanda ya samar da kungiyar Deservation.org, kuma Darakta Janar Dakta Sani Adamu, ya jinjinawa shugaban Jam’iyyar PDP na kasa Prince Uche Secondus da daukacin shugabancin jam’iyyar baki daya bisa irin yadda suka bukaci kotun koli da ta sake duba hukuncin da ta yanke a shari’a tsakanin dan …
Read More »Monthly Archives: February 2020
Hukumar AMCON Ta Karbe Kamfanin Buba Galadima Saboda Bashin Miliyan Dari Tara
Hukumar kula da bankuna a tarayyar Nijeriya AMCON ta kwace Gida da kamfanin Buba Galadima, wanda ya kasance a can baya makusancin shugaba Muhammadu Buhari ne na Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka nuna cewa an Karbe wadannan kadarorin ne saboda “wani bashin da ya kai miliyan dari Tara” (900). Jami’in …
Read More »Manajan Kungiyar Kwallon Kafa Na Kano Pillars Ya Rasu
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa manajan kungiyar kwallon kafa na Kano Pillars Kabiru Baleria ya rasu yana da shekaru 57 a duniya. Mai magana da yawun da yawun kungiyar, Rilwanu Malikawa Garu ne ya tabbatar da hakan. Ya dai rasu ne a kano …
Read More »Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ya Ajiye Aikin Shugabancin
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Da Dumi duminsa: labarin da muke samu a yanzu na bayanin cewa shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Aminu Abdullahi Shagali ya sauka saga mukaminsa na shugaban majalisar. Kamar yadda muka ga takardar ajiye aikin da ya rubuta da hannunsa ya kuma Sanya mata hannu daga …
Read More »Gwamnan Katsina Zai Halarci Taron Bita Na Malaman Masallatan Juma’a
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari zai halarci taron bitar da aka shiryawa Limaman masallatan Juma’a. Kamar yadda wata takardar sanarwar da mai magana da yawun Gwamnan Alhaji Abdu Labaran Malumfashi ya sanyawa hannu cewa za a yi taron bitar ne a gobe Talata 25, ha …
Read More »Za A Gina Katafaren Asibitin Gwamnatin Tarayya A Rigasa- Uba Sani
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta tsakiya Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa akwai kyakkyawan tsarin da za a gina katafaren asibitin Gwamnatin tarayya a unguwar Rigasa. Sanata Uba Sani Sani shi ne shugaban kwamitin harkokin Bankuna da kudi tare da al’amuran harkokin bashin kasashen waje na …
Read More »Over Seven Thousand Students Failed Mock Examination In Sokoto
Seven thousand two hundred and twenty three (7,223) final year students in the State Public schools are not qualified for the State government registration of 2020 SSCE. Director examinations of the State Ministry for Basic and Secondary Education Malam Shehu Muhammad Lema announced this while commenting on the release of …
Read More »Masari Ya Rufe Wani Gidan Maganin Gargajiya A Dutsi
Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya rufe wani gidan da ake tsare da mutane da sunan ana yi masu maganin gargajiya a kauyen Tashar Wali cikin karamar hukumar Dutsi a Jihar katsina. Gwamnan a lokacin wata ziyarar da ya kai wurin bayan dawowarsa saga garin Daura …
Read More »Millennium Friends Alumni Hold Reunion Meeting in Kaduna
The former students of Department of Office Technology Management (Secretarial Studies) under aegis of Millennium Friends Alumni today converged in Kaduna to hold the second edition of the reunion meeting . The meeting attended by members across the states of Nigeria ,was organised to discuss progress and development of the …
Read More »Gawon Advocates The Need For Sustained Prsyers
Former head of state and convener of Nigeria Pray’s initiative General Yakubu Gawon has advocated the need for sustained prayers for improved security across the country. He gave the indication when led members of the Nigeria Pray’s on a courtesy visit to Bauchi state governor senator Bala Muhammad in the …
Read More »
THESHIELD Garkuwa